Kasar waje
Kasashen da musulmi suka fi rinjaye ciki har da Saudiyya da Masar sun nuna adawada dokar hukuncin kisa da Isra'ila ta amince da ita kan Falasdinawa.
Dan Majalisa na jam'iyyar Democrat a Majalisar dokokin Amurka, Seth Moultonya caccaki Donald Trump kan yadda yake kokarin jefa rayuwar sojoji cikin hadari.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
Jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei ya jaddada goyon baya ga kungiyar Hezbolla a wata zungureriyar wasika da ya aika wa shugaban kungiyar, Nim Qassem.
Rundunar IRGC ta Iran ta jero kamfanonin Amurka irin su Tesla da Google a matsayin halattattun wuraren kai hari idan aka ci gaba da kashe mata shugabanni.
Fadar shugaban kasar Faransa ta bayyana cewa kasar ba ta sauya matsayarta ba tun farkon yakin da Amurka/Isra'ila ta fara da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian ya gode wa al'ummar kasar Iraki bisa kuna da goyon bayan da suke nuna masu a wannan lokaci da suke fuskantar yaki.
Kasar waje
Samu kari