Kasar waje
Mojtaba Khamenei ya zama sabon Babban Jagoran addini na kasar Iran. Nadin sa sako ne ga Trump cewa Iran ta zabi yaki da daukar fansa maimakon mika wuya.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya jaddada barazana ga sabon jagoran addini na Iran bayan kashe mahaifinsa, Ayatollah Ali
An kai harin bam ofishin jakadancin Amurka a Norway. Yan sanda na bincikar ta'addanci yayin da aka ƙarfafa tsaro ga Yahudawa sakamakon yaƙin Iran.
Hare-haren Amurka da Isra'ila sun tarwatsa rumbunan man fetur a Tehran. Netanyahu ya lashi takobin murƙushe Iran yayin da asarar rayuka ta haura 1,300.
Isra’ila ta kaddamar da hare-hare a kudancin Lebanon, inda ta nufi dakarun Quds na Iran. Firaminista Netanyahu ya yi alkawarin "abubuwan mamaki" a yakin.
A labarin nan za za a ji cewa kasar Switzerland na ganin yakin da Amurka da Isra'ila suka kaddamar a kan Iran zai iya ruguza tsarin mutunta kasa da kasa.
Majalisar Kwararru ta Iran ta tabbatar da cewa ta kada kuri'a kan wanda zai gaji kujerar jagoran addinin kasar bayan rasuwar Ayatollah Ali Khamenei a harin Amurka.
Jakadan Iran a Najeriya, Gholamreza Mahdavi Raja, ya bayyana goyon bayan Iran ga Najeriya a yaki da ta’addanci, yana watsi da zargin Isra’ila kan hadin kai.
Trump ya yi kakkausar suka ga Burtaniya kan tura jiragen ruwan yaƙi zuwa Gulf. Starmer ya kare matakinsa na hana Amurka amfani da sansanonin soji a yaki da Iran.
Kasar waje
Samu kari