Kasar waje
Firaministan kasar Isra'ila, Benjamin Netanyahu ya roki al'ummar kasar Iran da su canza tsarin gwamnatin kasarsu, yana mai cewa su ke da ikon kawo sauyi.
A labarin nan, za a ji cewa Lauyan Nasir El-Rufa'i ya yi magana bayan wani rahoto da aka danganta da jami'in ICPC na gano kadarorin tsohon gwamna a Masar,
Rundunar sojin Isra'ila ta bayyana cewa, da safiyar ranar Talata, ta gano cewa Iran ta harbo mata makamai masu linzami kuma tuni dakaru suka fara kokarin kakkabo su.
Ma'aikatar lafiya ta Isra'ila ta tabbatar da cewa kusan mutane 200 na kwance a qsibiti sakamakon hare-haren da Iran ta kaddamar a cikin awanni 24.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Iran ta tattauna da ta Turkiyya inda aka yi magana game da harin da aka kai kasar, a fara bincike don gano wanda ya kai harin.
Shugaban Amurka, Donald J. Trump ya bayyana cewa kasarsa da hadin gwiwar Isra'ila sun yi nasarar lalata duk wani karfi na Iran, don haka an kusa dakatar da yaki.
Kasar China ta gargadi kasashen Amurka da Isra'ila kan kai farmaki kan sabon jagoran addinin Iran, Mojtaba Khamenei, ta ce lamari na ja cikin gida.
Shugaban kasar Rasha, Vladimir Putin ya ayyana cikakken goyon bayansa ga jagoran Iran, Mojtaba Khamenei da gwamnatin kasar yayin da yaki ke iara tsananta.
Sojojin ruwan Isra'ila sun kashe manyan kwamandojin IRGC guda 5 a wani otal a Beirut. Jami'an Iran sun fara tserewa daga Lebanon sakamakon barazanar Isra'ila.
Kasar waje
Samu kari