Jam'iyyar APC
Gagarumar sauya sheƙa ta auku a Taraba yayin da shugaban PDP, kwamishinoni, ‘yan majalisa da shugabannin kananan hukumomi suka bar PDP suka koma APC.
Jam’iyyar APC ta soki kira da Tanimu Turaki na PDP ya yi na neman kasashen waje su shiga lamurran Najeriya, tana mai cewa hakan rashin kishin ƙasa ne.
Gwamna Agbu Kefas na Taraba ya dakatar da shirin shiga jam'iyyar APC sakamakon sace dalibai mata a jihar Kebbi. Ya yi kira ga hukumomin tsaro su gaggauta ceto yaran.
Dan tsohon gwamnan Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya tallafa wa mutane 3,000 da kayayyakin neman arziki, ya kuma karbi yan Kwankwasiyya da suka koma APC.
Rundunar yan sanda reahen jihar Delta ta tabbatar da kisan mataimakin shugaban APC na karamar hukumar Ethiope ta Kudu, Mista Ese Idisi ranar Asabar.
Sanata Ali Ndume mai wakiltar Borno ta Kudu a majalisar dattawa, ya yi gargadi kan yawan sauya shekar da wasu 'yan siyasa suke yi zuwa jam'iyyar APC mai mulki.
Shugaban majalisar dokokin jihar Taraba, Rt. Hon. Kizito Bonzena ya jagoranci yam Majalisa 15 ciki har da mataimakinsa sun fice daga PDP zuwa APC.
Wasu jiga jigan APC a Zamfara sun maka shugaban jam'iyyar a kotu bisa zargin an dakatar da su ba bisa ka'ida ba. Sun gabatar da bukatu akalla hudu gaban kotu.
Karamin ministan tsaron ƙasa, Bello Matawalle ya ziyarci dangin marigayi Umar S. Fada a Gusau da yan bindiga suka hallaka a jihar Zamfara a ranar Asabar.
Jam'iyyar APC
Samu kari