Jam'iyyar APC
Shugaban APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya bayyana cewa mutanen karamar hukumar Fagge ba su fahimci ma'anar kalaman da ya fada ba, ya roki afuwa.
Da majalisar Kano da ya fita daga NNPP zuwa APC, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya ziyarci Abdullahi Ganduje bayan sauya sheka. Hon. Koki ya yi wa Ganduje godiya.
A labarin nan, za a ji cewa wasu 'yan jam'iyya mai mulki ta APC sun roki Gwamnan jihar Filato, Caleb Muftwang da ya gaggauta sauya sheka zuwa jam'iyya mai mulki.
Gwamna Monday Okpebholo a jihar Edo a Kudancin Najeriya ya yi kira ga al’ummar Musulmi su ci gaba da marawa Shugaba Bola Tinubu baya domin kawo ci gaba a kasa.
Dan jam'iyyar APC a jihar Kano, AA Zaura ya ce ba wanda ya ke ba 'yan adawa kudi su sauya sheka zuwa APC. Ya yi magana ne yayin da ake cewa ana sayen 'yan adawa.
Gwamna mai ci, Charles Soludo na jam’iyyar APGA a jihar Anambra ya samu kuri’u 422,664 inda ya doke manyan yan adawa a zaɓen da aka gudanar a karshen makon jiya
Manyan kusoshin APC da suka hada da shugaban jam'iyyar Nentawe Yilwatda, Abdullahi, Ganduje da Sanata sun halarci sauya shekar 'yan majalisar NNPP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyya da ke mulki a Zamfara ta karyata ikirarin da APC ta yi na cewa ana shirin kai wa Bello Matawalle hari idan ya sauka a jihar.
Rikici ya barke a APC Cross River yayin da shugabannin ƙananan hukumomi 35 suka nemi shugaban jam’iyyar, Alphonsus Eba, ya yi murabus kan zargin rashin gaskiya.
Jam'iyyar APC
Samu kari