Jam'iyyar APC
anata Seriake Dickson ya bayyana cewa a shirye jam'iyyar NDC ta ke ta tattauna da sauran 'yan adawa domin yin hadaka a zaben 2027 da ke tafe domin fuskantar APC.
A labarin nan, za a ji cewa dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar ADC, Atiku Abubakar ya zargi gwamnatin APC d shirya amfani da hukumomi wajen hana su shiga zabe.
Sanata Seriake Dickson da ke jagorantar NDC a Najeriya ya bayyana cewa za a iya kifar da Bola Tinubu a zaben 2027 idan aka yi zabe na adalci da gaskiya.
A labarin nan, za a ji cewa NDC ta zargi hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa a Najeriya da hana ta damar mika sunayen yan takararta a zaben 2027.
Jam'iyyar NDC a Bayelsa ta rasa wasu manyan jiga-jiganta, ciki har da ɗan takarar majalisar dokoki da mataimakin shugaban ƙaramar hukuma, zuwa APC.
Mahaifiyar Sakataren APC na kasa, Sanata Ajibola Basiru, Hajiya Sidikat Basiru, ta rasu, yayin da APC reshen Osun ta mika sakon ta'aziyya ga iyalanta.
Gwamna Ahmadu Fintiri ya gana da ‘yan takarar majalisar wakilai APC na Adamawa tare da mika musu takardun tabbatar da nasara bayan zaben fitar da gwani.
Wani jigon APC, Taoreed Mustapha, ya ce wasu da ake zargin 'yan daba na siyasa sun harbe shi a Osogbo bayan ya sauya sheka daga jam'iyyar Accord zuwa APC.
Rahotanni sun nuna cewa yan dabar sun kai harin ne a cikin wata mota kirar Toyota, inda suka tarwatsa jama'a da harbe-harben bindiga a jihar Osun ranar Asabar.
Jam'iyyar APC
Samu kari