Jam'iyyar APC
Shugaban jam'iyyar PRP a Najeriya, Hakeem Baba-Ahmed ya bayyana cewa shi ne sahihin shugaban PRP a Najeriya. ADC ta zargi APC da kunna rikicin PRP.
A labarin nan, za a ji cewa Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi hasashen dalilin da zai jawo rushewar jam'iyyar APC yayin da APC ke tara gwamnoni kafin 2027.
A labarin nan, za s ji tsohon shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje ya ce nada Garo a matsayin mataimakin gwamnan Kano tamkar ɗora ƙwarya ne a gurbinta.
Shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual da ke Legas, Primate Elijah Ayodele, ya yi hasashen gwamnoni guda biyar na jam'iyyar APC da za su sha kaye a zaben 2027.
Jigo a jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya, Stanley Osifo, ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takarar shugaban kasa a zaben 2027. Zai fafata da Shugaba Bola Tinubu.
Gwamna Babajide Sanwo -Olu na jihar Legas ya bayyana goyon bayansa ga mataimakinsa, Kadri Hamzat a matsayin wanda zai gaje shi a zaben 2027 mai zuwa.
Gwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiri, zai fafata da dan kasuwb da ya shigo siyasa, Abdulrahaman Chakwam, domin samun tikitin takarar sanata a 2027.
A labarin nan, za a ji matasan Borno sun bayyana dalilansu na tara kuɗi domin ya sake neman takarar Sanata a karo na biyar yayin da shekarar 2027 ke kara karatowa.
Tsohon kwamishina a Zamfara, Sheikh Abdullahi Maharazu Mafara ya gamu da tsautsayi bayan ‘yan bindiga sun bude masa wuta a hanyar zuwa taron APC.
Jam'iyyar APC
Samu kari