Jam'iyyar APC
Rahotannin da aka samu ta bayan fage sun nuna cewa Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa tare da ya majlisu sun fara shirye-shiryen tafiya jam'iyya mai mulki.
Yan Najeriya sun yi ta surutai bayan bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, yana ture Usman Ododo yayin ganawar gwamnonin da Bola Tinubu a Abuja.
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
A labarin nan, za a ji cewa lauyoyin tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje sun tayar da jijiyar wuya bayan masu gabatar da kara sun samu wani izinin kotu.
Fustattun mutanen Tofa sun nuna fushinsu kan dan Majalisar wakilai na Dawakin Tofa, Tofa da Rimin Gado yayin da ya halarci taron APC a jihar Kano.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a 2023, Peter Obi, da John Odigie-Oyegun tare da shugabannin ADC sun tsira daga harin ‘yan bindiga a Benin, Edo.
A labarin nan, za a ji cewa yayin da ake shirin gudanar da babban taron APC, alamu sun nuna wadanda za su rike manyan kujerun jagorancin jam'iyya mai mulki.
Jam'iyyar APC
Samu kari