Jam'iyyar APC
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettim ya yi kira ga 'yan takara a APC da su hakura idan ba su yi nasara ba a zaben fitar da gwani da za a yi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya kara samun damar koma wa majalisa bayan Mataimakin shugaban majalisar jiha, Abdullahi Musa Askira ya janye.
Gwamna Mai Mala Buni da 'yan APC a jihar Yobe sun amince da tsohon sakataren gwamnati jihar Baba Malam Wali ya yi takarar gwamna a zaben 2027 mai zuwa.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da zabin Majalisar GAC ta Dr. Obafemi Hamzat a matsayin wanda zai yi wa APC takara a zaben gwamnan Legas.
A labarin nan, za a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya karyata rade-radin cewa gwamnatinsa ta ki cika alkawari ga yankin Arewa maso Gabas.
Fasto Johnson Suleman ya soki shirin Bola Tinubu na neman wa’adi na biyu a 2027, yana cewa gwamnati ta gaza magance tsaro, tsadar rayuwa da matsalar wutar lantarki.
Sanata Solomon Adeola ya kai ziyara wajen Iyabo Obasanjo domin neman goyon bayanta bayan jam’iyyar APC ta ayyana shi a matsayin ɗan takarar sulhu na gwamna a Ogun.
Shugabannin jam'iyyar adawa ta ADC a Kudu maso Yamma, jihohin Yarabawa 6 na Najeriya ta shirya kifar da shugaba Bola Tinubu a zaben 2027 mai zuwa.
Mata da matasan ƙaramar hukumar Toro sun gudanar da zanga-zanga domin nuna rashin jin daɗinsu kan jagorancin Sanata Shehu Buba, suna zarginsa da gazawa.
Jam'iyyar APC
Samu kari