Jam'iyyar APC
Gwamna Dikko Umaru Radda ya gana da Yusuf Muhammadu Buhari a gidan gwamnati. Ya nuna masa fom din takara da ya saya tare da rakiyar manyan 'yan siyasa.
A labarin nan, za a ji wasu manyan APC a jihar Oyo, Akeem Adetoyese da Mogaji Abiola Oyeyemi sun yi zargin cewa an nada mutumin da ba ɗan jam'iyya ba minista.
An tabbatar da dan fitaccen attajirin nan, Dahiru Mangal a matsayin dan takarar kujerar Majalisar Katsina ta Tsakiya a Majalisar wakilai bayan kai ruwa rana.
A labarin nan, za a ji cewa mataimakin shugaban kasa Kashim Shettima da Babagana Zulum sun haɗu a Abuja an fitar da wanda zai yi takarar gwamna a Borno.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya bai wa Femi Gbajabiamila da Ibrahim Masari alhakin sa ido kan zaɓukan fidda gwani na APC gabanin zaɓen 2027.
Gwamnan Yobe, Mai Mala Buni, ya ce Bola Tinubu na bin yan Arewa bashin goyon bayan wa’adi na biyu saboda irin taimakon da ya taba bayarwa a baya.
A labarin nan, za a ji Nafi'u Bala a ke jayayya da tsagin David Mark ya zargi waɗansu daga cikin ƴan jam'iyyar da ya kura yan haɗaka da ƙoƙarin sauya hukuncin kotu.
Sanatan Yobe ta Kudu, Ibrahim Mohammed Bomai, ya yi watsi da ɗan takarar gwamna da wasu shugabannin APC da Gwamna Mai Mala Buni suka mara wa baya a jihar.
Wasu manoma a jihar Neja sun sayawa mai girma gwamna, Mohammed Umaru Bago da dan Majalisar tarayya fam din sake neman takara a inuwar APC a 2026.
Jam'iyyar APC
Samu kari