Jam'iyyar APC
Jigo a jam'iyyar NNPP mai adawa a Najeriya ya yi gargadin cewa gwamnatin jam'iyyar APC na iya kai 'yan Najeriya makura. Ya ce za a iya kawar da ita.
Tsohon hadimin Gwamna Abba Kabir, Hon. Abba Dala ya nuna damuwa kan kashe-kashe da ake yi a Arewacin Najeriya inda ya gargadi sake zaben APC a wani tsohon bidiyo.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi bayani kan zargin yana yunkurin kashe adawa a Najeriya. Shugaba Tinubu ya ce ba wanda yake tursasawa wajen sauya sheka.
Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Adamawa, Rt. Hon. Bathiya Wesley, da yan Majalisa 14 sun raba gari da PDP saboda rikicin cikin gida da ya addabi jam'iyyar.
Rahotannin da aka samu ta bayan fage sun nuna cewa Gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa tare da ya majlisu sun fara shirye-shiryen tafiya jam'iyya mai mulki.
Yan Najeriya sun yi ta surutai bayan bidiyon Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, yana ture Usman Ododo yayin ganawar gwamnonin da Bola Tinubu a Abuja.
Rahoto na musamman kan yadda APC ta lashe zaɓukan Abuja, Kano da Rivers a ranar Asabar da ta gabata, ƙarƙashin dokar zaɓe ta 2026 da Tinubu ya sa hannu yanzu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga wayar da kan jama'a game da nasarorinsa yayin wani taron jakadunsa na Renewed Hope Ambassadors a Abuja.
Kwamishina a Kaduna, Sadiq Mamman Lagos, ya bayar da ₦10m da shinkafa ga malaman addini don goyon bayan Uba Sani, tare da alkawarin ci gaba da goyon APC har 2027.
Jam'iyyar APC
Samu kari