Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC reshen Gombe ta ce babu dokar da ta karya wajen tsaida yan takara, ta ce za ta ba duk wanda bai yarda ba damar zuwa a fafata zaben fitar da gwani.
Gwamnatin Kano ta sanar da cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf zai jagoranci rantsr da sabon mataimakinsa, Murtala Sule Garo a gobe Talata da misalin karfe 11:00 na safe.
Tsohon gwamnan jihar Cross River, Ben Ayade ya bayyana cewa ya janye daga neman takarar sanata bayan Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya bukaci hakan daga gare shi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kara wa'adin ayar da fom din neman takara zuwa ranar Laraba, 6 ga Mayu, 2026. Haka zalika ta kara wa'adin tantance su.
Sanata Danjuma Goje da Sanata Saidu Ahmed Alkali sun yi watsi da matakan da gwamna Inuwa Yahaya da wasu 'yan APC suka dauka wajen fitar da 'yan takara a 2027 a jihar
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Farfesa Isa Pantami, ya yi watsi da tsarin sulhun APC a jihar Gombe, yana cewa bai haɗa dukkan masu takara ba.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar NDC mai adawa a Najeriya ta samu karuwar manyan 'yan siyasa. Manyan kusoshi a jam'iyyun APC, PRP da NNPP sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC.
Tsohon Sufeto Janar na ‘yan sanda a Najeriya, Usman Alkali Baba, ya shiga takarar gwamnan Yobe bayan yarjejeniyar tsayar da ɗan takara guda ta rushe.
Jam'iyyar APC
Samu kari