Jam'iyyar APC
Jam'iyyar APC mai mulki ta samu nasarar lashe duk kujerun ciyamomi da kansiloli da aka fafata zabensu a jihar Borno ranar Asabar, 13 ga watan Disamaba, 2025.
Hadimjn gwamnan Filato kan harkokin siyasa, Istifanus Nwansat ya tabbatar da cewa Gwamna Caleb Mutfwang ya yanke shawarar sauya sheka daga PDP zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya bayyana takaici a kan matsayarsa game da wanda zai goyi bayansa a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar da wasu manyan 'yan adawa ya sun dura a kan gwamnatin Bola Tinubu game da siyasar 2027.
Gwamnan Taraba, Agbu Kefas ya yi rajista zama dan APC a hukumance a Jalingo, yana mai cewa matakin zai karfafa jam’iyya da tafiyar da mulki a jihar.
Fasto Elijah Ayodele ya ce Naira miliyan 150 ba za su iya sayen takalmin da yake sawa ba, yana karyata zargin karɓar kuɗin sihiri daga Bayo Adelabu.
Sabuwar rigima na kunno kai tsakanin bangaren Gwamna Siminalayi Fubara da Ministan Abuja, Nyesom Wike, kan batun rabon mukaman kwamishinoni a Rivers.
Sanata Natasha H Akpoti ta bayyana cewa ba ta da niyyar komawa jam’iyyar APC, duk da tayin da ta ce ana ci gaba da yi mata daga wasu a fadar shugaban kasa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya shawarci ƴan APC, musamman na Kano game da amfanin haɗin kai gabanin zaben gwamna a jihar.
Jam'iyyar APC
Samu kari