Jam'iyyar APC
Sanata mai wakiltar Gombe ta Kudu, Anthony Siyako, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar PDP mai adawa. Sanatan ya koma PDP ne bayan rasa tikitin jam'iyyar APC.
Gwamnan Rivers, Siminalayi Fubara, bai halarci tantancewar APC ba yayin da jam’iyyar ta tantance gwamnoni 14 da sauran masu neman mukaman zaben 2027.
Mutum 6 daga cikin wadanda suka nuna sha'awar takarar gwamnan jihar Yobe a Inuwar APC sun garzaya sun gana da mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima.
A labarin nan, za a ji cewa duk da rigingimun shugabanci da ya dabaibaye wani sashe na APC, jam'iyyar tana cinikin fam har ta tara sama da N4bn gabanin 2027.
Kwamitin tantancewa karkashin jagorancin shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya fara tantance gwamnoni da sauran yan takara a Abuja.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf ya samu tikitin yi wa jam'iyyar APC takarar domin ya sake neman kujerar da ya ke kai a zaɓen 2027.
Babban rikici ya raba kan Gwamnonin APC (PGF) a ranar 8 ga Mayu, 2026, inda aka samu ɓangarori biyu ƙarƙashin Hope Uzodimma da Dapo Abiodun gabanin zaɓen 2027.
Jam'iyyar APC ta fara fitar da sunayen wadanda za su tsaya mata takara a kujerun Majalisar tarayya, inda wasu fitattun yan majalisa duka rasa damar tazarce.
Alhaji Yerima Shettima ya yi watsi da amincewa da tsohon sanata Shehu Sani a matsayin ɗan takarar sulhu na APC a Kaduna ta Tsakiya gabanin zaɓen 2027.
Jam'iyyar APC
Samu kari