Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji yadda tsohon jagora a tafiyar NNPP, Sanata Kawu Sumaila ya yi bayani game da zabin dan takarar gwamna da zai fi dacewa da jihar Kano.
Tsohon Kwamishinan Yaɗa Labarai na Jihar Edo, Charles Idahosa wanda kuma jigo ne jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ya rasu yana da shekaru 72 a duniya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta sanya lokacin gudanar da babban taronta na kasa. APC ta shirya gudanar da taron ne domin zaben shugabanni a shekarar 2026.
A ranar 15 ga watan Disamba, 2025, wa'adin da INEC ta ba jam'iyyu na tsaida 'yam takara a zaben gwamnan Osun ya cika, za yi zaben a shekarar 2026.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya yi muhimman kira ga mambobin APC. Ya bukaci su kafa tsari mai karfi don samun nasara a jihohin da ba su da iko.
A labarin nan, za a ji yadda jam'iyyar hamayya ta APC ta ji zafin sauyin sheka daga wasu daga cikin 'ya'yanta ke yi zuwa wadansu jam'iyyun hamayya a kasar nan.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya ja kunnen gwamnoni kan kudaden kananan hukumomi. Shugaba Bola Tinubu ya bukaci su rika ba su kudadensu kai tsaye.
Tsofaffin yan majalisar tarayya daga Kano sun amince Bola Ahmed Tinubu ya yi shekara takwas a mulki, sun giyi bayan Sanata Barau ya zama gwamnan Kano.
Mahalarta taron APC a fadar shugaban kasa sun shiga rudani na yan dakiku yayin da masu kula da sauti suka yi kuskuren wajen sanya taken Najeriya.
Jam'iyyar APC
Samu kari