Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji cewa rikice-rikice sun sako jam'iyyun siyasa a jihar Kano a gaba yayin da ake shirin tunkarar babban zaben 2027 mai zuwa a cikin ƴan watanni.
A labarin nan, za a ji cewa masu neman takara da ke adawa da sakamakon zaben fitar da gwani na jam'iyyar APC a jihar Oyo za su ga shugaban kasa Tinubu.
Hon. Fahad Muhammad Adamu Dankabo ya yi maraba da Sadeeq Garo bayan sauya shekarsa zuwa APC, yana mai yabawa matashin tare da nuna goyon baya ga Gwamna Abba Yusuf.
Gwamnan Imo, Hope Uzodimma, ya ce gyare-gyaren tattalin arzikin Bola Tinubu tun daga ranar rantsuwa su ne babban abin yakin neman zaben APC na wa'adi na biyu.
Jigon APC Ayoola Lawal ya ce shirin Amurka na dakatar da tallafi ga Najeriya ya zama ƙararrawa domin ƙasar ta dogara da kanta tare da ƙarfafa hukumominta.
Wasu ‘yan takara da ke samun goyon bayan gwamnonin jihohin Benue da Ondo sun fara shari'a da Kwamitin Gudanarwa na Kasa na Jam'iyyar APC kan takara.
Manyan 'yan siyasa kamar Kabiru Marafa, Aisha Dahiru Binani da Babachir David Lawal duk sun bar ADC bayan an fara tafiya da su. Daga baya suka zabi su canza gida.
Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yana son a samawa Bola Tinubu kuri'a miliyan 1 a zaben 2027. Ya kafa kwamitin sulhu a APC.
Shugaba Bola Tinubu ya mika wa Kashim Shettima, takardar da ta tabbatar da tsayar da shi takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2027 da ke tafe karkashin APC.
Jam'iyyar APC
Samu kari