Jam'iyyar APC
A labarin nan, za a ji yadda guguwar sauya jam'iyya ta fara kadawa a jihar Jigawa inda makusancin tsohon Minista Badaru ya fara yin gaba, ya fice daga APC
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi na shirin barin PDP zuwa APC a wannan makon. Shugaba Tinubu ya ba shi tsauraran sharuɗa ciki har da ba Seyi Tinubu haƙuri.
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban PDP, Dr. Jamil Jibo Magayaki ya hakura da zama a cikin jam'iyyarsa ta PDP bayan Gwamna Dauda Lawal ya koma APC mai mulki.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya sanar da ficewarsa da daddiyar jam'iyyarsa ta PDP zuwa ADC mai hamayya da gwamnatin APC.
Karamin ministan tsaro na ƙasa, Bello Matawalle, ya yaba sauyin sheƙar gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, daga jam’iyyar PDP mai adawa zuwa APC mai mulki.
Gwamna Dauda Lawal na Zamfara ya sauya sheka zuwa APC. A sanarwar da ya fitar, gwamnan ya bayyana manyan dalilan ficewarsa da PDP tare da shiga APC.
Mataimakin gwamnan jihar Zamfara, Mani Malam Mummuni ya sanar da sauya shekar Gwamna Dauda Lawal daga PDP zuwa jam'iyyar APC mai mulkim Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa rahotonni sun bayyana cewa ana zaton gwamna Dauda Lawal na jihar Zamfara sai tattara kayansa daga PDP zuwa APC mai mulki.
Jam’iyyar APC ta bayyana damuwa kan zargin mambanta na da hannu a sace da kashe Francis Igwe, mahaifin tsohon mataimakin gwamna, tana goyon bayan adalci.
Jam'iyyar APC
Samu kari