Jam'iyyar APC
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya yi magana kan batun rikici a kungiyar gwamnonin jam'iyyar APC. Ya ba da tabbacin cewa an samu 'yar rashin jituwa.
Kungiyar Arewa Youth Assembly ta yi zargin cewa ana wani shiri domin haddasa rikici a APC domin hana Bola Tinubu tazarce a zaben shekarar 2027 da ke tafe.
Fubara Dagogi ya bukaci kotu ta soke babban taron APC na lass biss zargin an taiye masa hakkin tsayawa takarar mataimakin shugaban APC na Kudu maso Kudu.
Jam'iyyar APC ta zabi tsarin maslaha wajen fitar da yan takara a wasu jihohi. Wannan tsarin ya sa wasu yan majalisu sun rasa tikitin takara, inda suka bar jam'iyyar.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta kifar da wasu mutanen gwamna Siminalayi Fubara da suka ce a tantance su domin neman shiga zaben 2027 a jihar Rivers.
Gwamna Hope Uzodimma ya saye fom din takarar Sanata a zaben 2027. Saura shekara kusan biyu ya gama wa'adinsa, abin da ya jawo hasashen zai yi murabus.
Sakataren jam'iyyar ADC na kasa, Rauf Aregbesola ya bayyana cewa ba zai koma jam'iyyar APC ba. Ya ce yana dan daram a ADC har sai sun kifar da APC.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hadakar adawa ta ADC ta bayyana zargin cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya kidime saboda kafuwarta gabanin 2027.
Jami’an tsaro sun kama Bello Bodejo a birnin Jalingo a Taraba tare da mika shi ga hukumar yaki da cin hanci ta Najeriya, EFCC domin ci gaba da bincike.
Jam'iyyar APC
Samu kari