Jam'iyyar APC
Gwamna Siminalayi Fubara ya goyi bayan Rainbow Coalition, ya mara wa Tinubu takarar wa'adi na biyu da Kingsley Chinda, tare da shawarar magoya bayansa su.
A labarin nan, za a ji irin martanin da masoya Bola Tinubu su ka yi wa Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso game da cewa tikitin Muslim-Muslim matsala ce.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar APC ta bayyana dalilin da a ganin ta, su ne su ka jawo Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya soki gwamnatin Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya yi fatali da kalaman da 'dan takarar mataimakin shugaban kasa a NDC ya yi.
Gwamna Caleb Mutfwang ya nemi afuwar al'ummar Igbo kan rawar Plateau a yakin basasa, yayin da shugabannin Igbo suka amince su mara masa baya a zaben 2027.
Ɗan takarar gwamna karkashin jam'iyyar PDP, Farfesa Isa Ali Pantami ya ce ya shiga takarar gwamnan Gombe a 2027 ne saboda kawo gyara kan lalacewan abubuwa.
Wani matashin ɗan siyasa daga Bauchi, Malan Dan Malan, ya bayyana cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu cikakken Musulmi ne kuma mahaddacin Alƙur'ani ne.
Shugaban APC na ƙasa, Nentawe Yilwatda, ya kai ziyarar Sanata Kabiru Gaya a Kano domin tattauna haɗin kai, yayin da babu wata sanarwa da ke nuna Gaya zai koma APC.
A wannan labari za a ji yadda rashin fahimta game da zaben fitar da gwani a jam'iyyar APC a jihar Neja ya jawo matsalolin adawa da gwamnati mai ci.
Jam'iyyar APC
Samu kari