Delta
Mutanen garin Asaba, cikin jihar Delta har yanzu ba su gama jimamin yadda wani saurayi dan shekara 19 ya dirkawa mahaifiyar shi cikin shege ba, a yayin da yake gwaji na abubuwan surkullen shi...
Ministan fetur Timipre Sylva ya ce za su ba Matatar Dangote goyon baya inda ya ce za su taimakawa matatar Dangote tare da dafawa Dangote da danyen man fetur domin ya yi nasara.
Wasu yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne a ranar Litinin, 14 ya watan Oktoba, sun kai farmaki a yankin Issele-Azagba kusa da Asaba, jihar Delta sannan suka sace yara biyu daga wata makarantar kudi.
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Ovie Omo-Agege, ya yabawa mutanen Delta ta tsakiya bayan ya yi nasara a kotu. Omo Agege ya ji dadin tika ‘Yar takarar Jam’iyyar PDP da kasa a zaben na bana.
Wani bidiyo da ya fara yawo a shafukan sada zumunta na yanar gizo ya nuna yadda wani dan damfara na yanar gizo wanda aka fi sani da 'Yahoo Boy', mai suna Junior ya haukace bayan ya kasa kai mahaifiyarsa ayi asiri da ita a jihar...
Rundunar 'yan sandan jihar Delta ta kama wani mutumi mai tsananin karfi wanda ya kashe wata karuwa a lokacin da yake saduwa da ita a otel a jihar ta Delta. Mutumin da karuwar sun karbi hayar wani dakin otel a yankin Amukpe dake...
Alhaji Dangote yace zai ware 53% na danyan mai wajen hada man fetur idan ya fari aiki. Nan da shekara mai zuwa Matatar Dangote za ta yi aikin da matatun Najeriya 4 ba za su iya ba.
Majiyar Legit.ng ta ruwaito hukumar kididdiga ta kasa ce ta sanar da wannan alkalumma cikin wani rahoto data fitar a ranar Laraba, 22 ga watan Mayu, inda tace an samu wadannan kudade ne a watan Maris, kuma aka rabma ma gwamnatocin
Dan takarar kujerar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar, ya lallasa shugaban kasa Muhammadu Buhari na jam'iyyar APC yayin da hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta bayyana sakamakon babban zaben kasa na ranar Asabar.
Delta
Samu kari