Delta
Majalisa ta ce Jami’an ‘Yan Sanda da Ma’aikatan Hukumar Neja-Delta sun raba Biliyoyi. Majalisar Dattawan da NDDC su na rikici a kan rabon wannan makudan kudi.
Tsohon shugaban ayyuka na hukumar NDDC, Injiniya Samuel Adjogbe ya sha da kyar bayan hari da wasu yan bindiga suka kai wa motarsa a yankin Ughelli, jihar Delta.
Tsohon Ministan Najeriya ya mutu ya na da shekara 81.Orho Obada tsohon Soja ne wanda ya yi Minista a Gwamnatin Janar Obasanjo. Ya rasu ne jiya a Garin Warri.
Sanata Peter Nwoboshi da Ministan N/Delra su na rigima a kan kwangiloli a NDDC. Ministan Shugaba Buhari ya shiga cikin zargin badakalar N500m a Neja-Delta.
Daga 1999 da aka dawo farar hula a Najeriya zuwa yanzu, mun tattaro maku rahoton adadin kudin da Majalisa, tsofaffin Shugabanni da Jihohin Neja-Delta su ka ci.
Ya taba rike mukamin babban darekta (DG) na kungiyar ma su harkar inshora a Najeriya (NIA) a shekarar 2010. A wani jawabin da ya fito daga ofishin Yunusa Tanko
Wasu mazauna gidan yari guda biyu sun tsere daga kurkukun garin Sapele na jahar Delta bayan barkewar wani kazamin rikici da yayi sanadiyyar harbin mutane 5.
Wata mata wacce ba a bayyana sunanta mazauniyar Sapele da ke jihar Delta ta rasa rayuwarta bayan yin azumin wattani biyu a jere. Ganau ba jiyau ba sun tabbatar
Miyagun ayyuka na karuwa a Najeriya, musamman a yanzu da gwamnatoci suka garkame jahohinsu don gudun yaduwar cutar Coronavirus, wanda hakan ya kawo zaman banza.
Delta
Samu kari