![Tsohuwar matar Sani Danja ta yi wani sabon aure, mutane sun sanya albarka](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8b3f9701311e49b6.jpeg?v=1)
Daurin Aure
![Tsohuwar matar Sani Danja ta yi wani sabon aure, mutane sun sanya albarka](https://cdn.legit.ng/images/560x315/8b3f9701311e49b6.jpeg?v=1)
![Fitaccen malamin addini, Alkali Abubakar Zariya zai ƙara aure, ya fadi sunan amaryarsa](https://cdn.legit.ng/images/560x315/a77e200a30654275.jpeg?v=1)
![Rupert Murdoch: Bayan rabuwa da matarsa, attajiri mai shekara 93 ya angonce a karo na 5](https://cdn.legit.ng/images/360x203/d079a4c2001f0f70.jpeg?v=1)
!["Ka da ka yi tunanin aure sai ka ajiye N50m," 'Yar Tiktok ta ba maza shawara](https://cdn.legit.ng/images/360x203/e1813034c4f94d62.jpeg?v=1)
![Gobarar titi a Jos: Attajiri zai biya tsohuwar matarsa Naira Tiriliyan 1.3 saboda sun rabu](https://cdn.legit.ng/images/360x203/92afca640083f22f.jpeg?v=1)
![Allah mai iko: Yadda 'yar Najeriya ta haifi 'yan 4 bayan shekara 18 da yin aure](https://cdn.legit.ng/images/360x203/bd472d442845ff2a.jpeg?v=1)
!["An yaudare ni": An fasa daura aure bayan ango ya gano amarya ta yi ciko a mazaunai](https://cdn.legit.ng/images/190x107/0e1560d3f584dacb.jpeg?v=1)
Asirin wata amarya ya tonu a lokacin da aka je daukar hoton kafin aure, inda wanda za ta aura ya gano ta yi ciko a mazaunanta. A karshe dai ango ya fasa wannan aure.
![Matan aure sun lakadawa mazajensu dukan tsiya a Legas, adadin ya haura 340](https://cdn.legit.ng/images/190x107/dda85b406748b961.jpeg?v=1)
Gwamnatin jihar Legas ta bayyana cewa kimanin mata 592 da maza 70 ne suka bayar da rahoton cin zarafin da suke fuskanta a gidajen aurensu a cikin shekara daya.
![Oonin Ife: Sarkin Yarabawa ya bukaci 'yarsa ta fito da mijin aure tun da girma ya zo](https://cdn.legit.ng/images/190x107/347ba88e42a69736.jpeg?v=1)
Sarkin Yarabawa Ooni na Ife, Oba Adeyeye Ogunwusi ya yi kira ga yarsa sarauniya Adeola Adeyeye kan ta fitar da miji yayin da take bikin cika shekaru 30 a duniya.
![Niger: Ministar Tinubu ta yi amai ta lashe, ta dauki mataki kan aurar da mata 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/1a9e8bbb3fc70371.jpeg?v=1)
Ministar harakokin mata, Uju Kennedy-Ohanenye ta janye karar da ts shigar kan kakakin Majalisar jihar Niger kan shirin aurar da mata marayu 100 a jihar.
![MURIC: Kungiyar musulunci ta takalo Ministar da ta hana auren marayu 100 a Neja](https://cdn.legit.ng/images/190x107/ceaa2103ab7e69f6.jpeg?v=1)
Kungiya mai kare hakkin Musulmi (MURIC) ta yi martani ga ministar harkokin mata kan hana auren marayu 100 a jihaar Neja. Shugaban kungiyar na Kano ne ya yi martanin.
![Niger: Kotu ta raba gardamar ka-ce-na-ce game da aurar da mata marayu 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/f31a5f899a652daa.jpeg?v=1)
Babbar Kotun Tarayya da ke zamanta a Abuja ta dakatar da shirin aurar da ƴan mata 100 a jihar Niger da kakakin Majalisar jihar ya yi alkawarin daukar nauyi.
![Ministar Tinubu ta jawo an fasa ɗaura auren marayun ƴan mata 100 a jihar Niger](https://cdn.legit.ng/images/190x107/5ba899f8cdee1b3e.jpeg?v=1)
Yayin da ministar mata ke ganin hakan ba daidai bane, kakakin majalisar dokokin jihar Niger, Abdulmalik Sarkin Daji ya fasa ɗaukar nauyin auren mata marayu 100.
![Kakakin majalisar jihar Niger zai aurar da marayu 100](https://cdn.legit.ng/images/190x107/532685e4563364c9.jpeg?v=1)
Kakakin majalisar jihar Niger, Abdulmalik Sarkindaji ya bayyana kudirinsa na aurar da marayu 100 daga mazabarsa. Za a daura auren ne ranar 24 ga watan Mayu.
![Bambarakwai: Jerin kasashe 5 da mata ke biyan mazaje sadakin aure](https://cdn.legit.ng/images/190x107/661f132e95758c40.jpeg?v=1)
Akwai tarin al'adu da dama a ƙasashen duniya wanda ya bambanta da saura, wasu kasashe sun amince da tsarin mata su biya maza sadaki yayin da suke neman aure.
Daurin Aure
Samu kari