Dandalin Kannywood
Kamar yadda tashar tsakar gida ta samo daga jaridar yanar gizo ta Najeriya arewa a ranar Alhamis 1 ga watan Agustan da ya gabata na wannan shekarar, anyi rabon gadon jarumi Rabilu Musa dan Ibro da ya kwanta dama shekaru biyar da..
Shakka babu masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood na kan ganiyar fuskantar matsaloli, wanda masu sharhi kan lamura ke ganin tana gab da rushewa.
Ministan Sadarwa na Najeriya kuma shahararren malamin nan na addinin Musulunci, Sheikh Isa Ali Pantami ya yaba ma fitacciyar jarumar Kannywood, Haliza Aliyu Gabon akan wani rubutu da ta wallafa a shafinta na Twitter.
Shahararriyar jarumar nan ta masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Gabon, ta roki gafarar Allah kan wani subutar baki da ta ce ta yi da na sanin yin ta a shafin Twitter a ranar Lahadi
Shahararriyar jarumar fina-finan Hausa, Fatima Abdullahi wacce aka fi sani da Fati Washa, ta karbi kyautar gwarzuwar jaruman hausa a wani bikin fina-finan Afirka da aka yi a Birtaniya. Washa ta mashe kyautar gwarzuwar shekarar...
Daya daga cikin jarumai mata da tauraruwar su ta haska a baya mai suna Safna Aliyu wacce a yanzu ta dauki mai tsawo ba tare da an ganta a cikin harkar fim ba, jarumar ta bayyana rashin fitowarta a fim a matsayin wani abu da ya...
Bayan abin alkhairin da jarumi Adam A Zango yayi na daukar nauyin dalibai sama da guda dari domin su yi karatu a wata babbar makaranta dake garin Zariya, mutane da dama suna sanya albarka akan irin wannan abin alkhari da jarumin..
Hotunan Nafisah Abdullahi cikin kayan Sojoji sun rikita Tuwita inda aka ji Tauraruwar ta Kannywood ta na jawo hankalin jama’a da su tsaya a matsayin da Ubangiji ya ajiyesu.
Sunusi Hafeez wanda aka fi sanida Sunusi Oscar 442 sanannen mai bada umarni ne a masana'antar Kannywood. Mai bada umarnin ya bayyana yadda ya shiga masana'antar Kannywood...
Dandalin Kannywood
Samu kari