Dandalin Kannywood
Shahararrun jaruman nan masu fitowa a fitaccen wasan kwaikwayon nan na arewacin Najeriya wanda ake nunawa a tashar "Arewa24", mai suna "Dadin Kowa", Adama da Kamaye, sun ce ba karamin farin jini wasan kwaikwayon ya jawo musu ba a
Fitaccen jarumin nan na Kannywood wanda ake yyiwa lakabi da sarki mai sangaya, Ali Nuhu ya bayyana cewa mata guda daya tal ya ke da burin mallaka a rayuwarsa, kuma itace Maimua.
Fitaccen marubuci kuma jarumin fina-finan Hausa Dan'azumi Baba Cediyar 'Yan Gurasa wanda aka fi sani da kamaye ya bayyana cewa jaruma Jamila Nagudu ce tafi cancanta ta zama gwarzuwar shekara a masana'antar Kannywood ba Fati Washa.
Kamar yadda tashar tsakar gida ta samo daga jaridar yanar gizo ta Najeriya arewa a ranar Alhamis 1 ga watan Agustan da ya gabata na wannan shekarar, anyi rabon gadon jarumi Rabilu Musa dan Ibro da ya kwanta dama shekaru biyar da..
Shakka babu masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood na kan ganiyar fuskantar matsaloli, wanda masu sharhi kan lamura ke ganin tana gab da rushewa.
Ministan Sadarwa na Najeriya kuma shahararren malamin nan na addinin Musulunci, Sheikh Isa Ali Pantami ya yaba ma fitacciyar jarumar Kannywood, Haliza Aliyu Gabon akan wani rubutu da ta wallafa a shafinta na Twitter.
Shahararriyar jarumar nan ta masana’antar shirya fina-finan Hausa ta Kannywood, Hadiza Aliyu wacce aka fi sani da Gabon, ta roki gafarar Allah kan wani subutar baki da ta ce ta yi da na sanin yin ta a shafin Twitter a ranar Lahadi
Shahararriyar jarumar fina-finan Hausa, Fatima Abdullahi wacce aka fi sani da Fati Washa, ta karbi kyautar gwarzuwar jaruman hausa a wani bikin fina-finan Afirka da aka yi a Birtaniya. Washa ta mashe kyautar gwarzuwar shekarar...
Daya daga cikin jarumai mata da tauraruwar su ta haska a baya mai suna Safna Aliyu wacce a yanzu ta dauki mai tsawo ba tare da an ganta a cikin harkar fim ba, jarumar ta bayyana rashin fitowarta a fim a matsayin wani abu da ya...
Dandalin Kannywood
Samu kari