Jihar Borno
Manjo Janar Farouk Yahaya, shugaban rundunar sojin ƙasa, ya yi kira ga dukan masu tada kayar baya su mika makamai su rungumi zaman lafiya kafin sojoji su kariso
Jami'an sojoji a jihar Birno, sun yi gumurzu da ɗauki ba daɗi tsakaninsu da wata tawagar mayakan Boko Haram yayin da suka yi kokarin shiga garin Damboa a Borno.
Sakamakon yadda ake tsanantawa 'yan ta'adda da dakarun rundunar operation HADIN KAI ke yi ga 'yan ta'adda,hakan yasa miyagun 'yan Boko Haram dake arewa maso ga.
A cikin nasarorin da rundunar sojin Najeriya ke samu na kwanakin nan, a halin yanzu sun karba tubabbaun 'yan ta'addan Boko Haram 605 wadanda suka mika wuya.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno, ya bayyana cewa yana jin dadin yadda ake samun mayakan Boko Haram na mika makamai su tuba daga ayyukan ta'addanci.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya yi Allah wadai da wani rikici wanda yayi sanadiyyar rushe wata coci kuma ya umarci jami'ai ‘yan sanda su yi bincike akan lamarin.
An kama wani Santiago Alexander,dan kasar waje wanda yace shi shugaban kungiya mai zaman kanta ne ta ACTED,bisa yin karantsaye ga dokar tsaro na gidan gwamnati.
Mayakan Boko Haram da na ISWAP a ranar Talata sun sha ruwan wuta a hannun dakarun sojin Najeriya wadanda suka shirya gagarumin aikin kakkabo miyagun Boko Haram.
Sakamakon bude wutar da Operation Hadin Kai auke yiwa ‘yan Boko Haram, tuni ‘yan ta’addan da iyalansu suka fara mika wuya ga sojoji suna zubar da makamansu.
Jihar Borno
Samu kari