Jihar Borno
Rundunar Sojojin Najeriya na Bataliya 200 a karamar hukumar Bama da ke jihar Borno sun tsare wasu mayakan Boko Haram, matansu da yaransu yayinda suka mika wuya.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya ba da tallafin Naira miliyan 12.8 ga matasa ’yan asalin Jihar su 641 da ake tantancewa domin zama kuratan sojoji.
Gwamna Zulum ya zabi mazajen mafarauta domin kare manoma a jihar daga 'yan ta'addan Boko Haram da suka addabi yankuna da dama da sassa na jihar. Ya rantar dasu.
Rahotannin sirri sun bayyana yadda 'yan ta'adda daga Zamfara suke kaura zuwa jihar Borno domin halartar shirin horarwa daga 'yan ta'addan ISWAP/Boko Haram.
Sojojin Nigeria na Operation Hadin Kai a Borno sun kama wani da ake zargi da laifi, Ebenezer Ojeh, wanda ya yi ikirarin cewa shi dan sanda ne mai mukamin saja d
Dakarun sojin operatin haɗin kai dake jihar Borno, sun damke wani da ake zargin jami'in ɗan sanda ne a jihar ɗauke da tulin alburusai yayin bincike abun hawa.
Dakarun sojin Najeriya sun sheke wasu mutum uku da ake zargin 'yan Boko Haram ne tare da damke wasu 11 a cikin kokarin kawo karshen ta'addanci da suke yi yanki.
Yayin da ƙungiyar agaji ta Red Cross ta kai agajin abinci sansanin yan gudun hijira a Monguno, mata masu ciki aƙalla 10 sun rasa rayukansu a rububin karɓa.
Gwamnan jiha ya biya ma'aikatan jiharsa albashi domin basu damar yin sallah cikin walwala da annashuwa. Ya kuma tallafawa talakawa da gajiyayyu a jihar tasa.
Jihar Borno
Samu kari