Jihar Borno

Muhimman abubuwa 7 da Buhari ya fadi a Maiduguri
Breaking
Muhimman abubuwa 7 da Buhari ya fadi a Maiduguri
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

A ranar Laraba 28 ga watan Nuwamba ne shugaba Muhammadu Buhari ya kaddamar da taron hafsin hafsoshin Najeriya na 2018 wadda aka saba yin duk shekara. Wannan karon an gudanar da taron ne a birnin Maiduguri na jihar Borno. Legit.ng

Harin Metele: Yadda na tsira da raina - Sojan Najeriya
Breaking
Harin Metele: Yadda na tsira da raina - Sojan Najeriya
Labarai
daga  Mudathir Ishaq

Wani sojan Najeriya da ya samu damar tsira da ransa a harin da mayakan kungiyar Boko Haram su ka kai sansanin soji dake garin Metele a karamar hukumar Guzamala, jihar Borno, ya bayar da labarinsa. A cewar wani rahoton yanar gizo

Harin Metele: Adadin sojojin da aka kashe ya karu
Breaking
Harin Metele: Adadin sojojin da aka kashe ya karu
Labarai
daga  Aminu Ibrahim

Wadanda aka kashe sun hada da kwamandan bataliyan wanda majiyar Legit.ng ta bayyana cewa soja ne mai mukamin laftant kwanel. An kuma gano cewa mataimakin kwamandan bataliyan da jami'in leke asiri da kuma wasu manyan jami'an soji b