Jihar Borno
Rahotanni da Legit.ng ta samu daga wasu sanannun jaridun kasar nan sun bayyana cewa an samu fashewar bama - bamai a jihar Borno. Jaridu, wadanda suka hada 'TheN
Dazu nan kungiyar nan ta MURIC ta fitar da matsaya kan shirin bude dakunan ibada a wasu jihohi. kungiyar Musulunci ta yi gargadi game da yunkurin dawo sallah.
Rahoton, wanda ya fito daga hedikwatar ofireshon Lafiya Dole ya bayyana cewa mayakan sun fuskanci tirjiya da mayar da martani daga dakarun soji tare da kashe da
Gwamnan jahar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya bayar da umarni a biya ma’aikatan jahar albashin watan Mayu da kudin yan fansho saboda hidimar Sallah.
A cewar Enenche ko a ranar 10 ga watan Mayu sai da yan Boko Haram suka jibge iyalansu mutum 72 a daidai kofar shiga karamar hukumar Ngala da misalin karfe 8:30.
Sakamakon sabunta farmakin da dakarun sojin Najeriya suka yi a kan 'yan ta'addan yankin arewa maso gabas, mayakan Boko Haram da na ISWAP sun fara barin iyalansu
Farfesa Babagana Zulum na jihar Borno ya yi kira ga al'umman jihar da su dage wajen addu'a a kan Boko Haram da masu daukar nauyin su a sallolinsu na Tahajjud.
Mataimakin gwamnan Borno, Umar Kadafur, wanda shine shugaban kwamitin kar ta kwana a kan yaki da annobar a jihar, ne yasanar da hakan a cikin wani jawabi da ya
A cikin wani jawabi da ma'aikatar tsaro ta kasar Nijar ta fitar ranar Laraba, ta ce dakarunta sun kashe mayakan kungiyar 25 a kudancin jihar Diffa, babban birni
Jihar Borno
Samu kari