Jihar Borno
Wasu daga cikin yan matan makarantar mata ta Chibok da Boko Haram suka sace tun a shekarar 2014 sun tsere daga hannun su a yau, Daily Trust ta ruwaito. Daya dag
Sarki mai sanda mai daraja ta daya a Borno, Shehun Dikwa, Mai Martaba Dakta Abba Tor Masta II, ya rasu a cewar majiyoyi daga iyalansa, The Vanguard ta ruwaito.
Wani rahoto da ba a tabbatar da sahihancinsa ba ya nuna cewa wasu ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram sun kai hari Hedkwatar Ƙaramar Hukumar Mafa a Jihar Borno, Va
Dakarun Operation Tura Takaibango sun lallasa yan Boko Haram inda suka kashe biyar daga cikinsu yayinda suke kokarin ketare garuruwan Abbagajiri da Dusula,
Janar John Enenche, shugaban sashen yada labari na rundunar tsaro ta kasa, ya ce mayakan kungiyar Boko Haram/ISWAP sun kai farmaki sansanin soji da ke wajen gar
Mutanen Maiduguri, babban birnin Borno, sun shiga tararrabi bayan an kona wani soja saboda ya harbi fararen hula 4. Wadanda suka ga yadda lamarin ya faru sun.
Hukumar yaki da rashawa ta EFFC, ta gurfanar da Aisha Alkali Wakil wanda aka fi sani da 'Mama Boko Haram' a gaban mai shari'a Aisha Kumaliya ta babbar kotun Jih
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum a ranar Lahadi ya gabatar da motocin alfarma biyu ga sabon Shehun Borno, Alhaji Abubakar Ibn Umar Garbai.
Gwamnan jihar Borno, ya bayyana cewa ba muslumai da bakaken fata kadai ne a cikin 'yan Boko Haram ba. Gwamnan yace akwai Kiristoci da fararen fata a cikinsu.
Jihar Borno
Samu kari