Jihar Borno
Gwamnatin jihar Borno, karkashin jagorancin gwamna Babagana Umaru Zulum ta nada sabon Shehun Dikwa. An nada Abba Umar Jato ne a matsayin sabon Shehun Dikwa.
Kasa da sa'o'i 24 bayan fara aikin sabon shugaban hafsin sojin kasa, Manjo Janar Ibrahim Attahiru, mayakan ta'addanci na Boko Haram sun kai hari garin Dikwa.
Sanata Kashim Shettima daga jam'iyyar mai APC mai wakiltar Borno Central ya ce Shugaba Muhammadu Buhari ya zabo mutanen da suka cancanta yayin nadin sabbin many
Wasu daga cikin yan matan makarantar mata ta Chibok da Boko Haram suka sace tun a shekarar 2014 sun tsere daga hannun su a yau, Daily Trust ta ruwaito. Daya dag
Sarki mai sanda mai daraja ta daya a Borno, Shehun Dikwa, Mai Martaba Dakta Abba Tor Masta II, ya rasu a cewar majiyoyi daga iyalansa, The Vanguard ta ruwaito.
Wani rahoto da ba a tabbatar da sahihancinsa ba ya nuna cewa wasu ƴan ta'addan ƙungiyar Boko Haram sun kai hari Hedkwatar Ƙaramar Hukumar Mafa a Jihar Borno, Va
Dakarun Operation Tura Takaibango sun lallasa yan Boko Haram inda suka kashe biyar daga cikinsu yayinda suke kokarin ketare garuruwan Abbagajiri da Dusula,
Janar John Enenche, shugaban sashen yada labari na rundunar tsaro ta kasa, ya ce mayakan kungiyar Boko Haram/ISWAP sun kai farmaki sansanin soji da ke wajen gar
Mutanen Maiduguri, babban birnin Borno, sun shiga tararrabi bayan an kona wani soja saboda ya harbi fararen hula 4. Wadanda suka ga yadda lamarin ya faru sun.
Jihar Borno
Samu kari