Jihar Borno
Mayakan ISWAP sun dauki alhakin kona wani coci da barikin sojoji a jihar Borno inda suka ce sun kashe sojojin Najeriya uku a harin garin Askira a Askira-Uba .
Rundunar sojojin Nigeria ta dakile wani harin kwanton bauna tare da kashe 'yan ta'adda 19 bayan wata zazzafar musayar wuta da mayakan kungiyar Boko Haram da gar
Gwamnan jihar Borno tare da rakiyar wasu wakilai daga Najeriya sun isa kasar Kamaru domin dawo da 'yan gudun hijira 9,800 gida Najeriya. Sun isa ranar Talata.
Hatsarin mota ya cika da ayarin motocin Gwamnan jihar Borno Babagana Zulum a ranar Talata, 9 ga watan Fabrairu, lamarin ya yi sanadiyar mutuwar mutum biyu.
Shugaban sojojin Najeriya ya sake ziyartar jihar Borno a karo na biyu don tattaunawa akan matsalar tsaro a yankin arewa maso gabashin Najeriya; Boko Haram.
Shekaru shida da su ka wuce ne Boko Haram su ka rugurguza gidajen Malamai a Gwoza. Gwamnatin Babagana Zulum ta yi alkawari za ta sake gina gidajen Malama nan.
Gwamnatin shugaba Buhari tana kokarinta wajen dawowa da 'yan gudun hijiran jihar Borno dake zaune a kasar Kamaru. An bayyana shirin dawo da sama da su 4,000.
Rundunar sojin kasa da na sama sun samu nasarar mamaye sansanin mayakan IS, inda suka kashe manyan kwamandojinsu sauran kuma suka ranta a na kare, AFP ta sanar.
Tsohon kwamishinan lafiya na jihar Borno, Dakta Salisu Kwaya-Bura da ake sauke a ranar Talata ya ce sauke shi bai da alaka da siyasa, The Punch ta ruwaito. Mai
Jihar Borno
Samu kari