Jihar Borno
Gwamnan jihar Borno, Zulum ya dauki nauyin sanya 'yan mata 800 a daya daga cikin makarantu mafi kyau a jihar ta Borno. Gwamnan yace za a dauki nauyinsu har su g
Dakarun sojin Najeriya sun yi martanin gaggawa a harin da mayakan ta'addanci suka kai a daren Talata har babban birnin Maiduguri, jihar Borno. HumAngle tace.
Rundunar soji a jihar Borno ta gano kayayyakin sojoji da katukan shaida na sojoji 145 biyo bayan sauya musu wajen aiki daga Marte zuwa birnin Maiduguri. Rudani.
A ranar Lahadi ne sojojin Najeriya suka hana mayakan Boko Haram daga mamaye babbar hanyar Damaturu zuwa Maiduguri a jihar Borno. An gano cewa sojojin sun yi.
Zulum ya yi wa wani sansanin ƴan gudun hijira shigar ba-zata a Maiduguri inda ya gano ɗaruruwan ƴan gudun hijirar na bogi masu wawushe abinci. Allah wadai.
Nan babu dadewa gwamnan jihar Bauchi Bala Mohammed zai koma jam'iyyar APC, cewar gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum. Gwamna Zulum ya sanar da hakan ne.
Mayakan kungiyar ta'addanci na Boko sun saki Bulus Yikura, wani faston Najeriya da ke cocin EYN wanda suka yi garkuwa da shi a watanni biyu da suka gabata.
Wasu mayakan ta'addancin da ake zargin na Boko Haram kamar yadda majiyoyi suka tabbatar a halin yanzu suna kai farmaki karamar hukumar Dikwa ta jihar Borno.
Rundunar sojin Operation Lafiya Dole ta fattaki 'yan ta'addan Boko Haram da ISWAP wadanda suka yi yunkurin kaiwa garin Dikwa hari tare da kwata a jihar Borno.
Jihar Borno
Samu kari