Jihar Borno
Iyayen yan matan Chibok da har yanzun ke hannun mayaƙan Boko Haram, sun roƙi gwamnatin tarayya da ta taimaka ta ceto musu yayan su daga hannun yan ta'adda.
Rundunar sojojin Najeriya ta shugabanta ta jinjinawa gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum saboda tallafawa sojojin kasar musamman a fannin kayan aiki.
Gwamnan jihar Borno Zulum ya ziyarci shugaban hafsin soji na Najeriya da kuma shugaban sojojin Najeriya. Sun tattauna kan hare-haren Boko Haram a fadin jihar.
'Yan ta'adda sun kaiwa kayan tallafi a Damasak, jihar Borno farmaki kamar yadda NRC ta tabbatar. Sai da suka saci na sata sannan suka bankawa sauran wuta Borno.
Wasu da ake zargin 'yan boko haram ne sun afka wuraren Molai dake Maiduguri inda suka kashe soji 3 da yammacin Asabar kamar yadda majiyoyi da dama sun tabbatar.
Shugaban Ƙasa Muhammadu Buhari ya amince da naɗin Mrs Asabe Vilita Bashir a matsayin sabuwar shugaban Cibiyar Cigaban Harkokin Mata na Ƙasa, NCWD. Ministan hark
Gwamnan jihar Neja, Abubakar Sani Bello, ya taya sabon sarki a masarautar Kagara murna, an naɗa Ahmed Gunna a matsayin sarki ne bayan rasuwar sarkin na Kagara.
Farfesa Babagana Umara Zulum, gwamnan jihar Borno, ya bada umarnin gina gidaje 500 a Nguro Soye, karamar hukumar Bama domin yan gudun hijira su samu matsuguni.
Rundunar sojin Najeriya na bataliya ta 192 dake Gwoza jihar Borno sun samu nasarar kashe akalla wasu 'yan ta'adda 12 da ake zargin 'yan Boko Haram ne,The Cable.
Jihar Borno
Samu kari