Jihar Borno
Wasu 'yan ta'adda da ake zargin 'yan Boko Haram ne sun kaiwa tawagar gwamnan jihar Borno farmaki a ranar Juma'a, 2 ga watan Afirilu kan titin Monguno-Nganzai.
Wasu da ake zargin yan Boko Haram ne, a ranar Laraba sun kai hari garin Azir a karamar hukumar Damboa sun kashe mutum daya tare da raunata wasu da dama, rahoton
Shugaban rundunar sojin sama na ƙasar nan, Air Marshal Oladayo Amao ya isa maiduguri babban birnin jihar Borno don ƙarfafa binciken nemo jirgin yaƙi da ya bata.
Gwamna Zulum ya yi wa masu 'yan gudun hijira a yankin Munguno ruwan kudi da kayan abinci. Gwamna ya zabi raba kudi ga mutanen da suka rasa harkoki kasuwancinsu.
An gano gwamna jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum a baya bayan nan ya tsaya tare da ayarin motocinsa ya taimakawa wasu mata da 'yan mata da ke diban itace
Zakakuran sojojin sashi na 1 karkashin rundunar Operation Lafiya Dole sun halaka wasu mayakan ta'addanci na Boko Haram a hanyar Njimia dake Alafa, Sambisa.
Dakarun Sojojin Nigeria na Lafiya Dole sun kashe yan ta'adda masu yawa sakamakon harin kwantar bauna da suka kai musu a garin Chibok, a jihar Borno, The Cable t
Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya nemi a mayar da mulkin kasa zuwa kudanin Nigeria a gwamnati mai zuwa a shekarar 2023, Channels Television ta ruwait
Mutanen wani yanki na murna bayan ganin hasken wutar lantarki ya dawo a yankin, kimanin watanni biyu kenan basu da wutar lantarkin tun bayan harin Boko Haram.
Jihar Borno
Samu kari