Jihar Borno
Shugaban kwamitin dake kula da sojoji na majalisar dattijai, Sanata Ali Ndume, yace bai kamata gwamnati tana boye lamarin masu taimakawa yan Boko Haram ba.
'Yan Boko Haram sun kone ofishin 'yan sanda a jihar Borno a yau Lahadi. Sun aikata aikata aika-aikar ne kafin daga baya sojojin saman Najeriya suka fatattake su
Dakarun sojojin Nigeria, a rana Lahadi sun dakile yunkurin da yan Boko Haram suka yi na kwace iko a garin Dikwa, hedkwatan karamar hukumar Dikwa a jihar Borno.
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce yan sanda sun kama mutane biyu da ake zargin suna yi wa yan bindiga magunguna a Buruku a karamar hukumar Chikun na jihar Kaduna.
Ministan tsaro a Najeriya ya bukaci sojojin Najeriya da asu fidda tsoron harsashi a ransu. Ya bukaci da su ci gaba da jajircewa da ayyuka tukuru don cimma manuf
Kasa da sa'o'i hudu bayan ziyarar da minsitan tsaro, Bashir Magashi tare da hafsoshin tsaro zuwa Maiduguri, mayakan Boko Haram sun kai farmaki garin Dikwa.
Ministan tsaro, Manjo Janar Bashir Magashi mai ritaya, a ranar Lahadi, ya dira Maiduguri tare da rakiyar shugaban ma'aikatan tsaro, Janar Lucky Irabor tare da.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya raba kayayyakin abinci da kudade ga iyalai da dama a garin Mafa da jihar Borno a jiya Asabar. Ya kuma ziyarci wasu ayyuka
Kungiyar fafutuka ta Bring Back Our Girls ta bayyana sunayen 'yan matan Chibok da aka sace wadanda har yanzu ke hannun'yan ta'addan Boko Haram tsawon shekaru.
Jihar Borno
Samu kari