Jihar Borno
SSG na jihar Borno Farfesa Ibrahim Njodi, ya bayyana yadda ya jajirce ya kammala wa'adinsa a matsayin shugaban jami'ar Maiduguri, UniMaid, ba tare da rufe jami'
Kungiyar ISWAP ta sako babban mataimaki na kariya a Hukumar Kula da' Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNHCR), Abubakar Idris, wanda aka fi sani da A
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya ce 'yan ta'addan Boko Haram suna baiwa mutane N5,000 zuwa N10,000 domin su zama maus kai musu bayanai ko kuma yi musu.
Dakarun sojin Najeriya sunyi nasarar ragargazar ‘yan ta’addan ISWAP a Dikwa, jihar Borno, The Punch ta ruwaito. Maharan sunyi yunkurin kai farmaki yankin ne a r
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi gagarumin nasara a kan ‘yan ta’addan Boko Haram yayinda suka yi yunkurin kai hari garin Dikwa da ke jihar Borno, an kashe su.
Pauline Tallen, Ministan Harkokin Mata, a ranar Litinin, ta kaddamar da ginin sabon makarantar sakandare na mata ta Chibok da ke jihar Borno, The Cable ta ruwai
Shugaban ƙasa Buhari, ya kadɗamar da buɗe sabuwar makarantar Chibok bayan sake gina ta, an kuma canza wa makarantar sabon suna sabida za'a haɗa maza da mata.
Kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta bayyana dalilinta na kashe shugaban kungiyar ta'addanci ta Boko Haram, Abubakar Shekau.A wani sakon cikin gida daga shugaban IS.
Gwamnan jihar Borno, Zulum ya karbi bakuncin wani daga cikin limaman masallacin Ka'aba a fadar gwamnatin jihar. Limamin ya bayyana jin dadinsa da haduwa da shi.
Jihar Borno
Samu kari