Jihar Borno
An kama wani jami'in sojan Najeriya, Sani Mohammed, da akwati biyu na harsashi 2000, wanda suka tabbatar da lamarin sun shaidawa Premium Times. Sojan, mai mukam
Farar hula shida tare da jami'in tsaro daya ne suka rasa rayukansu yayin da mayakan Boko Haram suka kai farmaki garin Ajari dake karamar hukumar Mafa ta jihar.
Mayakan ISWAP, wani bangare na Boko Haram da suka rabe a ranar Lahadi sun kai mugun farmaki yankin Ajiri dake karamar hukumar Mafa ta jihar Borno,HumAngle tace.
Sojojin Najeriya sun dakile harin da wasu 'yan kungiyar Boko Haram a garin Rann hedkwatar garin Kala-Balge dake jihar Borno. An kashe mutun daya, byar sun jikka
Rahotanni Sun bayyana cewa wasu da ake zargin mayaƙan Boko Haram ne sun sake kai hari ƙauyen Ajiri Dake ƙaramar hukumar Mafa, jihar Borno da sanyin safiyar yau.
Majalisar dokokin jihar Borno ta amince mataimakin gwamnan jihar Umar Usman Kadafur ya yi aiki a matsayin gwamna na rikon kwarya daga ranar 29 ga watan Afrilu z
Shugaban dakarun sojin kasa, Laftanal Janar Ibrahim Attahiru ya jaddada cewa rundunar sojin kasa ta mayar da hankali wurin ganin bayan 'yan ta'addan Boko Haram.
Dakarun sojin Kamaru a ranar Litinin,26 ga watan Afirilu sun fatattaki wasu mayakan Boko Haram da suka kai farmaki garin Wulgo na jihar Borno dake yankin arewa.
Rahotanni sun kawo cewa kimanin Sojoji 18 ne suka rasa rayukansu bayan ‘Yan Boko Haram sun kai hari sansanin su da ke Bono, da dama sun jikkata, wasu sun bata.
Jihar Borno
Samu kari