Jihar Borno
A wata fira da gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, yayi da gidan talabijin, ya bayyana hangen da yayi a kan dokar hana Fulani makiyaya kiwo a fili.
Dakarun sojojin Nigeria na Sector 1 Operation Hadin Kai (OPHK) tare da taimakon Yan Sa-Kai na Civilian JTF, a ranar 3 ga watan Yuli sun kama wasu yan ta'addan k
Mayakan ISWAP wadada ba a san yawansu ba sun sheka lahira bayan arangamar da suka yi da dakarun 'yan sandan hadin guiwa a babbar hanyar Maiduguri zuwa Damaturu.
Gwamnatin jihar Borno na shirin sake gina garin Malam-Fatori wanda jama'ar garin suka bar shi wurin shekaru bakwai da suka gabata bayan harin 'yan ta'adda.
Biyo bayan nasarar da sojoji ke samu kan yan ta'adda, zaman lafiya ya ƙara samuwa a Borno, hakan yasa gwamnatin jihar take aikin jigilar maida yan gudun hijira.
Kungiyar sa kai na Faransa ACTED ta ce ta shiryawa wasu ma'aikatanta horaswa na koyon harbin bindiga ne saboda irin barazanar da suka gamuwa da shi a yayin
Tun bayan harin da wasu yan bindiga suka kai kan hanƴar Maiduguri zuwa Kano a watan Fabrairu, ba'a sake samun wani hari ba, sai ranar Jumu'a da ta gabata .
Shugabar kwalejin koyar da jinya tare da ungwan zoma, Rukaiya Shettima Mustapha ta samu takardar tuhuma a kan dakatar da wasu dalibai da tayi kan cewa basu bi.
Gwamnatin Borno na cigaba da aikin jigilar yan gudun hijira zuwa asalin garuruwansu domin su yi noma kamar yadda suka saba, kuma su cigaba da kasuwancin su.
Jihar Borno
Samu kari