Jihar Borno
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno, ya bayyana cewa yana jin dadin yadda ake samun mayakan Boko Haram na mika makamai su tuba daga ayyukan ta'addanci.
Gwamna Babagana Umara Zulum ya yi Allah wadai da wani rikici wanda yayi sanadiyyar rushe wata coci kuma ya umarci jami'ai ‘yan sanda su yi bincike akan lamarin.
An kama wani Santiago Alexander,dan kasar waje wanda yace shi shugaban kungiya mai zaman kanta ne ta ACTED,bisa yin karantsaye ga dokar tsaro na gidan gwamnati.
Mayakan Boko Haram da na ISWAP a ranar Talata sun sha ruwan wuta a hannun dakarun sojin Najeriya wadanda suka shirya gagarumin aikin kakkabo miyagun Boko Haram.
Sakamakon bude wutar da Operation Hadin Kai auke yiwa ‘yan Boko Haram, tuni ‘yan ta’addan da iyalansu suka fara mika wuya ga sojoji suna zubar da makamansu.
Yayin da ake ci gaba da zargin Abba Kyari da karbar cin hanci, mutane da dama na ci gaba da nesanta kansu da shi. Gwamna Zulum shi ma ya ce bai gidan Kyari ba.
Shugaban kasar Nijar ya yaba da irin namijin aikin da gwamna Zulum ke yi a yankin arewa maso gabas na yaki da Boko Haram da kuma tallafawa 'yan gudun hijira.
Hadakar rundunonin sojin kasa dana sama sun ragargaji ‘yan ta’addan Boko Haram-ISWAP a wuraren Gubio dake jihar Borno. Wani jami’in binciken sirri ya sanar.
Yayin da ya kai ziyara ɗaya daga cikin sansanin yan gudun hijira da yake karamar hukumar Marte, gwamna Zulum yace da yardar Allah lamarinsu zai zama tarihi.
Jihar Borno
Samu kari