Jihar Borno
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya isa jihar Borno, ya kuma fara jawabi ga sojojin Operation Hadin Kai. Ya ce su kara daura damara domin akwai aiki a gabansu.
Kamar yadda gwamnan Borno, Babagana Umaru Zuƙum, ya sanar cewa, shugaba Buhari zai kai ziyarar aiki jihar, a halin yanzun shugaba Buhari ya dira Maiduguri.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umaru Zulum, ya bayyana cewa, shugaban Ƙasa, Muhammadu Buhari, zai kai ziyara jihar Borno ranar Alhamis domin ƙaddamar da ayyuka.
Wasu maharan kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta kai hari wani sansanin sojoji dake kudancin jihar Borno. Sun yi kaca-kaca da sansanin, sun kuma sace motoci a ciki.
SSG na jihar Borno Farfesa Ibrahim Njodi, ya bayyana yadda ya jajirce ya kammala wa'adinsa a matsayin shugaban jami'ar Maiduguri, UniMaid, ba tare da rufe jami'
Kungiyar ISWAP ta sako babban mataimaki na kariya a Hukumar Kula da' Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (UNHCR), Abubakar Idris, wanda aka fi sani da A
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya ce 'yan ta'addan Boko Haram suna baiwa mutane N5,000 zuwa N10,000 domin su zama maus kai musu bayanai ko kuma yi musu.
Dakarun sojin Najeriya sunyi nasarar ragargazar ‘yan ta’addan ISWAP a Dikwa, jihar Borno, The Punch ta ruwaito. Maharan sunyi yunkurin kai farmaki yankin ne a r
Rundunar Sojojin Najeriya ta yi gagarumin nasara a kan ‘yan ta’addan Boko Haram yayinda suka yi yunkurin kai hari garin Dikwa da ke jihar Borno, an kashe su.
Jihar Borno
Samu kari