Jihar Benue
Gwamna Samuel Orton na jihar Benue ya dakatar da hakimin Mbatser/Mbamusa da ke karamar hukumar Konsisha ta jihar yayin da ya dage dakatar da wasu hakimai uku.
Sojojin Najeriya sun samu nasara a hare-haren da su kai a Benuwai. Rundunar Operations SAFE HAVEN da WHIRL STROKE ne su ka ga bayan ‘Yan bindigan da ke Logo.
Wani mummunan hatsarin jirgin ruwa ya cika da wasu bayin Allah a kogin Benue, mafi akasarin mutanen sun kasance mambobin coci da ke a hanyar zuwa babban taro.
Rundunar sojojin Najeriya a jihar Binuwai ta ragargaji yan ta'adda a maboyarsu da ke yankin Ginda da ke Saghev a karamar hukumar Guma, an kashe mutum daya.
Hukumar yaki da rashawa tare da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta gurfanar da mataimakin kakakin majalisar jihar Binuwai, Christopher Adaji.
Da yake magana da manema labarai, jagoran masu zanga - zangar, Prince Yemi Itodo, ya ce sun shirya zanga-zangar ta lumana ne domin wayar da kai a kan illolin da
Dan siyasa Daniel Ukpera ne ke tashe a kanun labarai tare da kafafen sada zumuntar zamani. Ukpera dan siyasa ne a jihar Binuwai wanda ya raba igiyoyi ga jama'a.
Mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shaibu ya ce shakka babu gwamnan jihar mai ci Godwin Obaseki ne zai lashe zaben fidda gwani na jam’iyyar APC da za a yi.
Jami’an EFCC sun kama George ne a garin Makurdi a ranar Laraba, 28 ga watan Mayu bayan samun korafi a kansa inda zake zarginsa da bindiga da kudin kungiyar.
Jihar Benue
Samu kari