Jihar Benue
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta bayyana rashin jin dadinta game da harin da aka kaiwa gwamnan jihar Benue a makon nan. Sun yi Allah wadai da harin gaba dayansu.
Gwamna Nyesome na Jihar Rivers ya ce a tuhumi gwamnatin tarayya idan aka kashe takwararsa na Benue, Samuel Ortom, kuma za a sake yin yakin basasa a kasar nan.
Wasu ‘yan bindiga a ranar Asabar, 20 ga watan Maris, sun bude wuta kan ayarin motocin gwamnan jihar Benuwe, Samuel Ortom yayinda suke hanyarsu ta zuwa Makurdi.
Rahoton da Hukumar kididdiga ta kasa NBS ya fitar, ya bayyana jihohin Imo, Adamawa da Cross Ribas a matsayin wadanda suka fi yawan rashin aikin yi a Najeriya.
Wasu mahara sun hallaka matar stohon kwamishinan 'yan sanda na jihar Benue. Maharan cikin rashin tausayi suka kwantar da matar suka mata yankan rago a gidanta.
'Yan bindiga a jihar Benue sun kashe wani dan sanda tare da kone ofishin 'yan sanda kurmus. Sun kuma kone wasu gidaje da dama da ba a tantance adadinsu ba.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Binuwai ya bayyana cewa sun yanke hukuncin yin ssasanci shi da takwaransa na jihar Bauchi domin samun hanyar shawo kan lamurran da.
Gwamnan jihar Ribas ya sasanta rikicin dake tsakanin gwamnan jihar Bauchi da na jihar Benue. Bayan doguwar tattaunawa, gwamnonin sun rungumi junansu a gidan Wik
Gwamnatin jihar Benue ta saki shanu 210 ga makiyaya biyo bayan Naira miliyan 5 a matsayin tara. Gwamnatin ta kuma gargadi makiyayan da su kula kan karya doka.
Jihar Benue
Samu kari