Jihar Benue
Wata kotun majistare dake Makurdi a ranar Talata ta bada umarnin adana wani malamin makaranta mai suna Mernyi Christopher a gidan gyaran hali sakamakon halaka.
Hadakar 'yan sanda da sojoji a jihohin Taraba da Benue sun samu nasarar kwato wasu daga cikin matasan da aka sace a kan hanyar Wukari zuwa Takum ranar Laraba.
Kungiyar dalibai musulmi (MSS) na tsofaffin daliban Government Secondary School (GSS), Otukpo, Jihar Benue, sun bi ba'asin yunkurin rushe wani masallaci da ke h
Akalla mutum 13 ne suka rasa rayukan su ranar Talata sanadiyar wani hadarin mota da ya faru a kauyen Ogudumu kan titin Otukpo-Adoka a karamar hukumar Otukpo da
Dangote ya kammala wani titin kankare da babu mai tsawonsa a duk fadin Najeriya. Titin yayi shi ne don saukake wa mutanen yankin Obajana saukin safarar kaya.
Gwamnatin jihar Benue ta sanya dokar kulle daga dare zuwa safe a Katsina Ala da karamar hukumar Ukum na yankin Sankera da ke jihar saboda ayyukan ta'addanci.
Sojojin Najeriya na musamman da ke Doma a ƙaramar hukumar Doma na Jihar Nasarawa a ranar Laraba ta ce ta kama Ugba Lorlumun mai shekaru 75 da ake zargin bokan m
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya shawarci matasan jiharsa da su yaki 'yan ta'adda da 'yan fashi kada su tsaya jiran hukuma. Gwamnan ya sanar da hakan.
Dakarun sojojin Najeriya sun kashe 'yan fashi guda uku tare da kama wasu hudu a karamar hukumar Katsina-Ala ta Jihar Benue ranar Asabar, 12 ga watan Disamba.
Jihar Benue
Samu kari