Bayelsa
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa a yanzu haka Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Mahmood Yakubu da wasu kwamishinonin hukumar na kasa na cikin ganawar sirri a hedkwatar hukumar da ke Abuja.
Gwamnan jahar Bauchi, Bala Mohammed ya taya dan takarar PDP Sanata Douye Diri da mataimakinsa, Lawrence Ewhrudjakpo murna kan nasararsu a kotun koli a ranar Alhamis, 13 ga watan Fabrairu.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta soki hukuncin kotun koli wacce ta tsige dan takararta, David Lyon, a matsayin zababben gwamnan jahar Bayelsa.
Zababben gwamnan jihar Bayelsa, David Lyon wanda kotun koli ta tube a yau Alhamis ya bayyana cewa tun kafin a rantsar da shi ne aka bashi gwarzon gwamnoni na shekarar 2019. Gwamnan ya bayyancewa an bashi wannan karramawar ne tun k
Dan takarar shugabancin kasa a karkashin jam’iyyar PDP a zaben 2019,Alhaji Atiku Abubakar ya nuna jin dadin shi da kuma gamsuwa da hukuncin kotun koli a zaben jihar Bayelsa, kamar yadda jaridar The Cable ta ruwaito.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Kwamrad Adams Oshiomhole ya ce babu mai rantsar da dan takarar Jam’iyyar PDP, Sanata Douye Diri a matsayin gwamnan jahar Bayelsa a ranar Juma'a.
Sanata Duoye Diri ya yi martani a kan nasararsa a kotun koli a ranar Alhamis 13 ga watan Fabrairu, 2020. Diri, wanda a halin yanzu Sanata ne wanda ke wakiltar jihar Bayelsa ta tsakiya, ya samu damar bayyana a matsayin halastaccen
Duniya makwanta rikici, kamar yadda masu iya magana suke fadi, wani sabon gwamnan jam’iyyar APC dake jiran gado a jahar Bayelsa ya ga rashi ya ga samu, yayin da kotun koli ta tsige shi ana gobe bikin rantsar da shi.
A yau Alhamis ne kotun koli ta soke kwace kujerrar zabebben gwamnan jihar Bayelsa, David Lyon da kuma abokin tafiyarsa, Biobarakuma Degi-Eremienyo, wadanda suke ta shirye-shiryen karbar rantsuwar hayewa karagar mulkin jihar.
Bayelsa
Samu kari