Bayelsa
Rundunar tsaron DSS ta karyata zargin kama yaran Shugaban alkali Najeriya, Sirajo da Sanni Tanko. Wata jaridar yanar gizo, ta ruwaito a ranar Litinin cewa jami’an DSS ta kama yaran Shugaban alkalan biyu.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya kwatanta kansa da gwamna mai cike da mu'ujiza. Gwamnan da ya zanta da manema labarai a Abuja a jiya Lahadi, ya tuna kalubalen da ya fuskanta kafin ya samu hakkinsa. An rantsar da gwamnan ne a r
Wasu yan bindiga sun kai hari kan wani jirgin ruwa da ke dauke da mai a hanyar kogin Lutegbene, yankin karamar hukumar Ekeremor da ke jahar Bayelsa. Sun kashe sojoji hudu da ke yiwa jirgin ruwan rakiya da yan farar hula biyu.
A makon da ya gabata ne APC ta rubuta takarda a madadin Kwamred Adams Oshiomhole ta na bukatar INEC ta sake shirya zaben Gwamna a Bayelsa.
Jihar Bayelsa za ta bar hannun PDP ta koma karkashin APC a kotu kwanan nan amma inji Timipre Sylva. Ministan ya nuna cewa za su tafi kotu.
Mun samu labari cewa Jam’iyyar PDP ta na rokon ‘Dan takara ya janye kara ka da ya jagwalgwala lissafi a Bayelsa ganin irin abin da ya faru da APC.
A Bayelsa, an zargi Oshiomhole da Ministan Buhari da jawowa Jam’iyya rashin nasara. P. Kpodoh ya ce su Oshiomhole ne su ka ja Jam’iyyar APC ta rasa Jihar Bayelsa.
Gwamna Douye Diri ya ziyarci Goodluck Jonathan a gidansa, ya na neman ayi sulhu. Diri ya gana da Jonathan ne jiya Asabar daga hawa kujerar mulki.
Sanata Douye Diri, zababben gwamnan Bayelsa ya bayyana cewa Allah ya warkar da jahar ta hukuncin kotun koli wacce ta soke zaben dan takarar jam’iyyar APC, David Lyon sannan ta dawo dashi a matsayin wanda ya lashe zaben
Bayelsa
Samu kari