Bayelsa
Mun samu labari cewa Jam’iyyar PDP ta na rokon ‘Dan takara ya janye kara ka da ya jagwalgwala lissafi a Bayelsa ganin irin abin da ya faru da APC.
A Bayelsa, an zargi Oshiomhole da Ministan Buhari da jawowa Jam’iyya rashin nasara. P. Kpodoh ya ce su Oshiomhole ne su ka ja Jam’iyyar APC ta rasa Jihar Bayelsa.
Gwamna Douye Diri ya ziyarci Goodluck Jonathan a gidansa, ya na neman ayi sulhu. Diri ya gana da Jonathan ne jiya Asabar daga hawa kujerar mulki.
Sanata Douye Diri, zababben gwamnan Bayelsa ya bayyana cewa Allah ya warkar da jahar ta hukuncin kotun koli wacce ta soke zaben dan takarar jam’iyyar APC, David Lyon sannan ta dawo dashi a matsayin wanda ya lashe zaben
Wata kungiyar lauyoyi mai suna Revolutionary Lawyers’ Forum, ta nemi jami'an tsaro da su kama shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, Adams Oshiomhole, sannan su tuhume shi a kan laifin cin amanar kasar.
Rahotanni da ke zuwa mana sun nuna cewa a yanzu haka Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta (INEC), Mahmood Yakubu da wasu kwamishinonin hukumar na kasa na cikin ganawar sirri a hedkwatar hukumar da ke Abuja.
Gwamnan jahar Bauchi, Bala Mohammed ya taya dan takarar PDP Sanata Douye Diri da mataimakinsa, Lawrence Ewhrudjakpo murna kan nasararsu a kotun koli a ranar Alhamis, 13 ga watan Fabrairu.
Jam’iyyar All Progressives Congress (APC) ta soki hukuncin kotun koli wacce ta tsige dan takararta, David Lyon, a matsayin zababben gwamnan jahar Bayelsa.
Zababben gwamnan jihar Bayelsa, David Lyon wanda kotun koli ta tube a yau Alhamis ya bayyana cewa tun kafin a rantsar da shi ne aka bashi gwarzon gwamnoni na shekarar 2019. Gwamnan ya bayyancewa an bashi wannan karramawar ne tun k
Bayelsa
Samu kari