Bayelsa
Tsatstsamar dangantakar da ta taso tsakanin manyan gwamnonin jam’iyyar PDP na shiyyar kudu masu kudancin Najeriya na cigaba da fitowa fili, inda gwamnan jahar Ribas, Nyesom Wike ya zargi takwaransa na Bayelsa da kokarin komawa jam
Sabon zababben gwamnan jihar Bayelsa, David Lyon, ya nada makusancin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan cikin kwamitin karabar mulkin jihar da APC zata yi a watan Fabrairu na 2020.
Goodluck Jonathan ya mayar da martani ga Sule Lamido, tsohon gwamnan jihar Jingawa a kan ikirarin da yayi na cewa ya goyi bayan APC ne zaben jihar Bayelsa.Lamido ya ce tsohon shugaban kasar ya yi hakan ne don ya kubcewa zarginsa d
Wata kungiya da ake kira da zauren dattawan PDP, ta zargi tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, da musayar nasarar jam’iyyar a zaben 16 ga watan Nuwamba da aka yi a jihar Bayelsa. Kamar yadda jaridar Daily Sun ta ruwaito, shugab
Tsohon Gwamna Fayose ya fadi abin da ya faru a zabukan da aka yi, ya na mai ya jefawa Jami’an tsaro da INEC mummunan zargi a zaben Gwamnoni Kogi da Bayelsa.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya taya dan takarar gwamna na jam’iyyar All Progressives Congress (APC) a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba a jihar Bayelsa, David Lyon, murnar nasarar da ya samu.
Mun amsa tambayar da ake yi na cewa shin da gaske APC ta yi amfani da Jonathan a zaben sabon Gwamnan Bayelsa. Reno Omokri ya ce Jam’iyyar PDP Jonathan ya zaba ba APC ba.
Mun kawo maku takaitaccen labarin tarihi da rayuwar David Lyon na jihar Bayelsa. Wanda shi ne ya karya lagon PDP na tsawon shekaru 20 a jihar Bayelsa.
Tun kafin hukumar zabe mai zaman kanta (INEC) ta sanar da sakamako na karshe a zaben kujerar Sanatan jihar Kogi ta yamma, dan takarar jam'iyyar PDP, Sanata Dino Melaye, ya ce ba zasu amince da sakamakon zaben ba. A wani faifan bid
Bayelsa
Samu kari