Bayelsa
An samu dimuwa a jihar Bayelsa cikin jam'iyyu biyu abokan adawad juna. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kuwa ya jawo wannan dimuwar tsakanin jam'iyyar APC da P
Wani shaidan gani da ido da ya nemi a sakaya sunansa ya bayyana cewa miyagun sun afka wurin da ake rabon abincin ne dauke da bindigu inda suka dinga harbe harbe
Gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya musanta haduwa da Abba Kyari, shugaban ma’aikatan fadar Muhammadu kafin a tabbatar yana dauke da muguwar cutar coro
A yau, Talata, ne sabon gwamnan jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, da shugaba Buhari, suka kebe a fadar shugaban kasa da ke birnin tarayya, Abuja. Da yake magana
Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Talata, 17 ga watan Maris, ya gana da sabon gwamnan jahar Bayelsa, Sanata Douye Diri, a fadar shugaban kasa da ke Abuja.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya musanta karbar kyautar naira miliyan 300 daga hannun jam’iyyar APC reshen jahar Bayelsa da tsohon zababben
Wasu miyagu marasa Imani sun tasa keyar wata tsohuwar mai shekaru 80 daga gidanta, inda suka yi awon gaba da ita tare da yin garkuwa da ita a yankin karamar hukumar Yenagoa na jahar Bayelsa.
David Lyon, tubabben gwamnan jihar Bayelsa, y ace ya karba hukuncin kotun kolin ta yadda ta soke nasararsa a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba na 2019. Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, a wata takarda da ya sa hannu da kansa, y ac
Kotun koli tayi watsi da bukatar jam'iyyar APC na kara duba shari'ar kwace kujerar gwamnan jihar Bayelsa daga David Lyon da mataimakinsa a jam'iyyar APC. Kamar yadda mai shari'a Amina Augie ta karanto hukuncin a ranar Laraba, ta b
Bayelsa
Samu kari