Bayelsa
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Goodluck Jonathan ya musanta karbar kyautar naira miliyan 300 daga hannun jam’iyyar APC reshen jahar Bayelsa da tsohon zababben
Wasu miyagu marasa Imani sun tasa keyar wata tsohuwar mai shekaru 80 daga gidanta, inda suka yi awon gaba da ita tare da yin garkuwa da ita a yankin karamar hukumar Yenagoa na jahar Bayelsa.
David Lyon, tubabben gwamnan jihar Bayelsa, y ace ya karba hukuncin kotun kolin ta yadda ta soke nasararsa a zaben ranar 16 ga watan Nuwamba na 2019. Jaridar The Nation ta ruwaito cewa, a wata takarda da ya sa hannu da kansa, y ac
Kotun koli tayi watsi da bukatar jam'iyyar APC na kara duba shari'ar kwace kujerar gwamnan jihar Bayelsa daga David Lyon da mataimakinsa a jam'iyyar APC. Kamar yadda mai shari'a Amina Augie ta karanto hukuncin a ranar Laraba, ta b
APC ta ce PDP ta na kokarin sauya takardun Mataimakin Gwamna a Bayelsa. APC ta ce bankado badakalar da PDP ta ke kitsawa a Jihar Bayelsa ne tuni.
Rundunar tsaron DSS ta karyata zargin kama yaran Shugaban alkali Najeriya, Sirajo da Sanni Tanko. Wata jaridar yanar gizo, ta ruwaito a ranar Litinin cewa jami’an DSS ta kama yaran Shugaban alkalan biyu.
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri ya kwatanta kansa da gwamna mai cike da mu'ujiza. Gwamnan da ya zanta da manema labarai a Abuja a jiya Lahadi, ya tuna kalubalen da ya fuskanta kafin ya samu hakkinsa. An rantsar da gwamnan ne a r
Wasu yan bindiga sun kai hari kan wani jirgin ruwa da ke dauke da mai a hanyar kogin Lutegbene, yankin karamar hukumar Ekeremor da ke jahar Bayelsa. Sun kashe sojoji hudu da ke yiwa jirgin ruwan rakiya da yan farar hula biyu.
A makon da ya gabata ne APC ta rubuta takarda a madadin Kwamred Adams Oshiomhole ta na bukatar INEC ta sake shirya zaben Gwamna a Bayelsa.
Bayelsa
Samu kari