Bayelsa
Jihohi kadan ne za su iya tsayawa da kafafunsu a fadin Najeriya. Bincike ASCI ya nuna cewa Jihar Katsina ta iya nemo N8b amma ta samu N136b daga asusun FAAC.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da cewa babban sifeton rundunar 'yan sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya amince da nadin sabbin kwamishinoni (CP) a jihohi
Wasu manyan jam’iyya sun fara yunkurin saida APC a kasar Inyamurai saboda zaben 2023. Wannan ya sa jiga-jigan APC su ka fara tallata Jam’iyya a Yankin Ibo.
Wata yarinya 'yar shekaru 14 ta gudu daga gidan iyayenta da ke Biogbolo a karamar hukumar Yenagoa ta jihar Bayelsa domin kasancewa tare da saurayinta, Victory A
Manyan dattijan yankin kudu da suka rattaba kan hannu a kan takardar karar sun hada da shugaban kungiyar dattijan kabilar Yoruba; Reuben Fasoranti, takwaransa
Wani ma'aikaci ya kashe kansa a jihar Bayelsa a makon da ya gabata bayan ya yi caca da N150,000 na uban gidansa bayan ya saka ta a caca amma sai aka cinyeshi.
FEC ta amice da biyan jihohin adadin kudin yayin zamanta na mako - mako da ta saba gudanarwa kowacce ranar Laraba. Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ne ya jagoar
DSS sun bankado alamar tambaya a kan satifiket din Mataimakin Gwamna Bayelsa. Wani jami’in DSS ya ce an taba satifiket din NYSC na Mataimakin Gwamnan na PDP.
A cewarsa, shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yi amfani da matsayinsa wajen yin garambawul tare da kawo sauye - sauye a rundunar 'yan sanda. Adamu ya kara da
Bayelsa
Samu kari