Bayelsa
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya ce zai daukaka kara a kan hukuncin kotu an ranar Litinin a kan soke zaben jihar da ta yi a Abuja, The Nation ta ruwaito.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bude katafaren ginin wata cibiyar sabuwar hukumar gwamnati; NCDMB (Nigerian Content Development and Monitoring Board) a Bayelsa.
Wani Mai gidan haya ya na rigima da PDP bayan Jam’iyyar ta gagara biyansa tulin kudin hayan sakatariyar da ta yi wanda ya taru har ya haura N100m a Bayelsa.
ADP ta na zargin ‘Dan takarar Jam’iyyar APC da amfani da takardun bogi a Edo a kotu. INEC sun karbi takardun da ke nuna alamun tambaya a satifiket din Audu.
Hedkwatar tsaro ta kasa ta ce dakarun sojin Najeriya karkashin rundunar Operation Delta Safe a ranar Talata, a jihar Bayelsa, sun kai samame wani sansanin 'yan
Jihohi kadan ne za su iya tsayawa da kafafunsu a fadin Najeriya. Bincike ASCI ya nuna cewa Jihar Katsina ta iya nemo N8b amma ta samu N136b daga asusun FAAC.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta sanar da cewa babban sifeton rundunar 'yan sanda (IGP), Mohammed Adamu, ya amince da nadin sabbin kwamishinoni (CP) a jihohi
Wasu manyan jam’iyya sun fara yunkurin saida APC a kasar Inyamurai saboda zaben 2023. Wannan ya sa jiga-jigan APC su ka fara tallata Jam’iyya a Yankin Ibo.
Wata yarinya 'yar shekaru 14 ta gudu daga gidan iyayenta da ke Biogbolo a karamar hukumar Yenagoa ta jihar Bayelsa domin kasancewa tare da saurayinta, Victory A
Bayelsa
Samu kari