Bayelsa
A makon jiya Gwamnatin Tarayya ta kaddamar da shirin CCT a Jihar Bayelsa a kokarin Muhammadu Buhari na fito da mutane miliyan 100 daga cikin talauci a Najeriya.
Gwamnatin Amurka ta ce ta saka wa wasu mutane takunkumi hana su shigar ƙasar ta saboda magudin zabe da suka yi yayin zabukkan gwamna a jihohin Kogi da Bayelsa.
Har yanzu Sufetan ‘Yan Sanda na kasa ya gaza kawo Vijah Opuama gaban kotu. Opuama ya na cikin wadanda su ka tsaya takarar gwamna a Bayelsa a jam'iyyar adawa.
Karma Agagowei kansila ne mai wakiltar gunduma ta 6 a karamar hukumar Sagamu ta jihar Bayelsa. A cikin ranakun karshen makon nan, jaridar Vanguard ta wallafa.
Ministan aiyuka da gidaje, Babatunde Fashola, da takwaransa na birnin tarayya (FCT), Muhammad Bello, sun tabbatar da hakan yayin ganawarsu da manema labarai bay
Gwamnan jihar Bayelsa, Douye Diri, ya ce zai daukaka kara a kan hukuncin kotu an ranar Litinin a kan soke zaben jihar da ta yi a Abuja, The Nation ta ruwaito.
Shugaba Muhammadu Buhari ya bude katafaren ginin wata cibiyar sabuwar hukumar gwamnati; NCDMB (Nigerian Content Development and Monitoring Board) a Bayelsa.
Wani Mai gidan haya ya na rigima da PDP bayan Jam’iyyar ta gagara biyansa tulin kudin hayan sakatariyar da ta yi wanda ya taru har ya haura N100m a Bayelsa.
ADP ta na zargin ‘Dan takarar Jam’iyyar APC da amfani da takardun bogi a Edo a kotu. INEC sun karbi takardun da ke nuna alamun tambaya a satifiket din Audu.
Bayelsa
Samu kari