Jihar Bauchi
A ranar Talata 6 ga watan Maris da ta gabata ne, gwamnatin jihar Buachi ta bayar da rahoton salwantar rayukan mutane uku, bayan da bincike ya tabbatar da mutane 25 masu dauke da cutar Lassa a kananan hukumomi bakwai na jihar.
Majiyar NAIJ.com ta ruwaito shugaban kwalejin, Garba Kirfi ya bayyana cewa sun lura dalibai mata sun shiga halin sanya kayan banza, don haka ne ta haramta ma daliban kwalejin sanya gajerun siket, matsatstsun wanduna, kananan rigun
Gwamnatin Jihar Bauchi ta hannun hukumar kula da ilimin bai daya na jihar Bauchi wato SUBEB ta umurci makarantun Tsangaya da su dakatar da yin wazifa ko kuma karanta Salatil Fatihi a cikin hidimar makarantar cewa baya cikin tsari.
Babban Akaunta Janar na jihar Bauchi, Alhaji Abdullahi Maigamo, yace kabilan Fulani sun fi kowace kabila fuskanta kuncin rayuwa a Najeriya yace sauran kabilu sun fi Fulani cin ribar romon dimokradiyya wanda hakan bai kamata ba.
Kaakakin gwamnan jihar Bauchi, Shamsuddeen Lukman ya bayyana dalilin ziyarar da gwamna Abubakar ya kai, shi ne domin jinjina ma shugaban hukumar NNPC bisa jajircewar da ya nuna wajen tabbatar da binciko arzikin man fetir a jihar B
A yau Litinin 12/02/2018, Mai girma Gwamna Mohammed A. Abubakar Esq yakai ziyara wa Babba Manajan Kamfanin Mai ta Kasa(NNPC) GMD. Dr Maikanti Baru a ofishin sa dake Ma'aikatar a Abuja. Mai girma Gwamna ya bayyana wa manema labarai
Mahauta 95 sun kamu da cutar Brucellosis a Bauchi mataimakin Daraktan hukumar dake kula da lafiyar Dabobi karkashin ma’aikatan Noma da Ma’adanai na jihar Bauchi, Dakta Istifanus Irimiya, ya bayyana haka a ranar Juma'a.
Mutune shida dukkan su yan gida daya ne suka rasa rayyukansu sakamakon wani mumunan hadarin mota da ya faru a kauyen Buzaye da ke karamar hukumar Bauchi na jihar ta Bauchi yayin da suke dawowa daga wata tafiya da sukayi.
Gwamnatin jihar Bauchi ta yi fashin baki a kan korafe-korafen da ma'aikatan jihar jeyi bisa ga cire wani kaso na albshinsu na wata. Jaridar NAIJ.com ta samu wannan labari ne daga jawabin mataimaki na musamman ga Gwamnan jihar.
Jihar Bauchi
Samu kari