Atiku Abubakar
Jam'iyun adawa na shirin haɗaka domin kifar da Gwamnatin Bola Ahmed Tinubu, cikinsu akwai PDP da NNPP da SDP da kuma LP duk da cewa akwai matsaloli a tafiyar.
Tsohon mataimakin shugaban PDP na ƙasa, Bode George ya nuja damuwa kan yunkurin Atiku Abubakar na sake neman takarar shugaban ƙasa karo na uku a inuwar PDP.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Omoloyere Sowore ya bayyana cewa tsohon ggwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ba shi da nagarta a siyasar kasar nan.
Jigo a APC kuma tsohon sakataren gwamnatin Muhammadu Buhari,Babachir Lawal ya bayyana takaicin salon mulkin APC a karkashin Bola Ahmed Tinubu a kasar nan.
Yayin da zaben 2027 ke karatowa, an ce tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar na shirin takara a 2027 tare da Peter Obi a matsayin mataimakinsa.
Ministan harkokin Abuja, Nyesom Wike ya ce ba zai iya goyon bayan tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ba saboda ba ya mutunta yarjejeniya.
Tsohon gwamnan Ekiti, Ayo Fayose ya bayyana cewa ba zai goyo bsyan Atiku Abubakar ba a 2027 kamar yadda ya yi a zaɓen 2023, ya ce sai 2031 ɗan Arewa zai karbi mulki.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP ya bayyana cewa nasarar Arsenal a gasar Zakarun Turai manuniya ce ga muhimmancin hadakar jam'iyyu da suka dauko.
Na kusa da tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari, Faruk Aliyu, ya bayyana cewa babu dalilin da zai sanya jiga-jigan tsohuwar CPC su fice daga jam'iyyar APC.
Atiku Abubakar
Samu kari