Atiku Abubakar
Atiku Abubakar ya yi kira kan zaben PDP a zaben gwamnaa jihar Edo a ranar Asabar. Atiku ya ce APC ta jefa yan Najeriya cikin yunwa da wahalar rayuwa a Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ba da gudunmawa ga mutanen da ambaliyar ruwa ta shafa a jihar Borno. Atiku ya ba da N100m.
Shugaban jam'iyyar PDP na yanzu ya bayyana alakar da ke tsakaninsa da tsohon gwamnan jihar Rivers da kuma tasirinsa ga zaben da aka gudanar bara.
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga al'ummar kasar Ijesha da ke jihar Osun bisa rasuwar sarkinsu, Oba Aromolaran.
A labarin nan, tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya caccaki yadda gwamnatin Bola Tinubu ke kokarin murkushe kungiyoyi masu zaman kansu.
Atiku Abubakar, tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya ya ce gwamnatin tarayya za ta sake jefa mutane cikin mawuyacin hali idan har ta kara kudin harajin VAT.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce gwamnatin Bola Ahmed Tinubu na mayar da hankali kan abubuwa marasa amfani kamar masu zanga zanga.
Yayin da aka fara shirin zaben 2027 a Najeriya, tsohon kakakin kamfen jam'iyyar LP, Kenneth Okonkwo ya ce ya kamata Atiku da Tinubu da Obi su janye tsayawa takara.
Jigon APC a Kano, Musa Ilyasu Kwankwaso ya yi magana kan hadakar jiga-jigan jam'iyyun adawa kan zaben 2027 inda ya ce Bola Tinubu ne zai sake nasara karo na biyu.
Atiku Abubakar
Samu kari