Atiku Abubakar
Shugaban gwamnonin PDP, Bala Mohammed ya bayyana cewa suna yiwa tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar, Atiku Abubakar fatan alheri da hadakar jam'iyyunsa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Atiku Abubakar ya dage cewa dole ne a hada kai don a karbe mulki daga Bola Tinubu a zaben shekarar 2027.
Hadimin Bola Tinubu, Daniel Bwala ya yi zargin cewa tsohon shugaban kasa, Buhari ya dauki matakin kaucewa yada labaran karya kan taronsa da su Atiku.
Jigon PDP kuma mamba a kwamitin amintattu (BoT), Bode George ya bayyana cewa ba zai yiwu a sake ba Atiku Abubakar takara ba a 2027 saboda ya saɓa doka.
Yayin da 2027 ke karatowa, ‘yan siyasa na kokarin janyo Buhari cikin tafiyarsu, inda suke kai masa ziyara don neman goyon baya da tasirinsa a siyasar Arewa.
Dan gwamnan Bauchi, Injiniya Bala Mohammed ya yi zargin cewa Atiku Abubakar da yi wa mahaifinsa bakin cikin zama gwamnan jihar a zaben 2023 da ya gabata.
Atiku Abubakar da Nasir El-Rufa'i sun shiga yankin Naja Delta domin yada maganar hadakar 'yan adawa a 2027. 'Yan Neja Delta sun fara goyon bayan sabuwar tafiyar.
Wata kungiya mai suna Northern Conscience Movement (NCM) ta nuna shakku kan yadda Nasir Ahmed El-Rufai ya koma yana yin tsrayya da Atiku Abubakar a siyasance.
Dan takarar shugaban ƙasa, Atiku Abubakar ya jagoranci tawagar manyan ‘yan adawa irin su Nasir El-Rufai wajen kai wa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ziyara.
Atiku Abubakar
Samu kari