Atiku Abubakar
Yayin da ake jita-jitar tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai zai bar APC, an yi hasashen zai hade da Peter Obi kan zaben 2027 da ake tunkara a Najeriya.
Tsohon gwamnan Benue, Sanata Gabriel Suswam ya nuna sha'awar neman kujerar shugabancin jam'iyyar PDP ta kasa domin maye gurbin Dakta Iyorchia Ayi.
Daniel Bwala wanda a baya ya rike mukamin kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku/Okowa, ya ce bai yi nadamar goyon Atiku da jam'iyyar PDP ba a zabeɓ 2023.
Sanata Abdul'aziz Yari da ke wakiltar Zamfara ta Yamma ya karyata jita-jitar hadaka da Atiku Abubakar domin kirkirar sabuwar jam'iyyar kan zaben 2027.
Sanata Abdulaziz Yari daga Zamfara ta Yamma ya karyata rahoton cewa yana da hannu a shirin Atiku na kafa sabuwar jam'iyya, ya jaddada cewa yana tare da APC.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, da wasu manyan ƴansiyasa kamar Sanata Abdul'aziz Yari sun fara yunƙurin yadda za a kawar da APC.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a babban zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar, ya yi martani kan jita-jitar cewa yana shirin sauya sheka daga jam'iyyar.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwa bisa waɗannan hare-hare na garkuwa da mutane da aka kai jihohin Borno da Kaduna.
Mun duba shafin Abubakar na X (tsohon Twitter) amma ba mu sami labarin yana bayar da kyautar naira 100,000 ga ’yan Najeriya ba, kawai aikin 'yan damfara ne.
Atiku Abubakar
Samu kari