Atiku Abubakar
Kotun daukaka kara da ke birnin Abuja da dage ci gaba da sauraran karar da ake na neman soke rijistar ADC da wasu jam'iyyun adawa a Najeriya zuwa watan Yuli.
Sanata mai wakiltar Kebbi ta Kudu a Majalisar Dattawa, Sanata Garba Musa Maidoki, ya yi zargin cewa jam'iyyar APC ta ci amanarsu kan zaben fitar da gwani.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya nuna damuwarsa kan yadda aka tsaurara sharuddan beli ga tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
Sakataren yada labarai na kasa na jam'iyyar ADC, Bolaji Abdullahi, ya yi magana kan batun abokin takarar Atiku Abubakar a zaben shugaban kasa na shekarar 2027.
Rikici ya kunno kai a jam'iyyar ADC kan matakin da dan takarr shugaban kasa, Atiku Abubakar ya dauka na zabe Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC ta ayyana gwamna mai ci, Biodun Oyebanji na jam'iyyar APC a matsayin wanda ya lashe zaɓen gwamnan Ekiti na 2026.
Jam’iyyar APC mai mulki ta doke ɗan takarar ADC, Ambasada Dare Bejide, a rumfarsa ta zaɓe da ke Ilawe-Ekiti, inda APC ta samu ƙuri’u 140, ADC kuma 37.
Daya daga cikin manyan jam'iyyar ADC a Najeriya, Dele Momodu ya bayyana cewa Atiku Abubakar zai samu kuri'u masu yawa a Arewa da Kudu, Tinubu zai sha wuya.
Yayin da aka fara shirye-shiryen gudanar da zaben gwamnan jihar Ekiti, mun sake kawo muku dokokin zaben hukumar zabe mai zaman kanta, INEC domin kiyayewa.
Atiku Abubakar
Samu kari