
Atiku Abubakar







Yayin da yan adawa ke kokarin kawo cikas ga mulkin Bola Tinubu a 2027, tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Atiku Abubakar da wasu jiga-jigan APC sun kafa kawance.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a PDP, Atiku Abubakar, ya roki 'yan Najeriya su tashi tsaye su kare dimokuradiyya daga barazanar dokar ta-baci a Rivers.

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar ya soki matakin da shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya ɗauka dangane da rikicin siyasar jihar Ribas.

Wata matashiya ta sha yabo daga tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Alhaji Atiku Abubakar kan sukar gwamnatin Tinubu.

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce jam'iyyar SDP ce za ta yanke cewa zai tsaya takara a 2027 ko a'a. Ya ce ko a 2015 ma Buhari ne ya saka shi takara.

Tsohon gwamnan Kaduna, Malam Nasiru El-Rufa'i ya fadi dalilansa na goyon bayan Olusegun Obasanjo a rigimarsa da Atiku Abubakar yayin da suke mulki.

Nasir El-Rufa'i ya bayyana cewa yana fatan Atiku Abubakar da Peter Obi za su hadu da shi a SDP domin tunkarar Bola Tinubu a zaben 2027 domin kayar da APC.

Hadimin Atiku Abubakar mai suna Abdul Rasheeth, ya caccaki Nasir El-Rufai da ya alakanta kansa da tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari a hirarsa da yan jarida.

Tsohon dan takarar shugaban kasa a inuwar SDP, Adewole Adebayo ya bayyana aniyarsa na tsayawa takarar shugaban kasa, duk da cewa jam'iyyarsa ta fara karbar baki.
Atiku Abubakar
Samu kari