Atiku Abubakar
Sakataren yada labarai na jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi, ya yi karin haske kan tikitin Atiku Abubakar da Rotimi Amaechi a zaben shugaban kasa na 2027.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben shekarar 2027, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan hukuncin da kotu ta ba da na soke rajistar jam'iyyar ADC.
Jam'iyyar ADC mai adawa a Najeriya ta sanar da abokin takarar Atiku Abubakar domin tunkarar zaben shekarar 2027. ADC ta dauki Rotimi Chibuike Amaechi.
Rahotanni sun nuna cewa Rotimi Amaechi ne ke kan gaba a matsayin wanda zai zama abokin takarar Atiku Abubakar a tikitin ADC don tunkarar zaɓen 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya yi magana kan rasuwar da Manjo Janar Rabe Abubakar ya yi a hannun 'yan bindiga a jihar Katsina.
Rahotanni sun nuna cewa Atiku Abubakar ya zabi tsohon minista, kuma tsohon gwamna, Rotimi Amaechi a matsayin mataimakinsa a jam’iyyar ADC domin zaben 2027.
Jam'iyyar ADC ta ki tabbatar da rahotannin da ke cewa dan takararta na shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya zabi Rotimi Amaechi, a matsayin mataimakinsa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, na shirin daukar Rotimi Amaechi a matsayin abokin takararsa a zaben 2027 a inuwar jam'iyyar ADC.
Jam'iyyar ADC mai adawa ta rasa wasu daga cikin mambobin da take da su a jihar Katsina. Masu neman takarar kujerun majalisa sun sauya sheka zuwa PDP.
Atiku Abubakar
Samu kari