Arewa
Kungiyar sanatocin Arewa karkashin Sanata Abdul'aziz Yar'adua ta yi Allah wadai da mummunan kisan da aka yi wa ƴan Arewa a jihar Edo, sun nemi adalci.
Mataimakin shugaban majalisar dattawan Najeriya, Sanata Barau Jibrin, ya yi Allah wadai da kisan gillar da aka yi matafiya 'yan Arewa a jihar Edo.
'Yan Arewa sun mika bukatu 7 ga Bola Tinubu da gwamnatin jihar Edo bayan kashe Hausawa matafiya a jihar Edo. An bukaci biyan diyya da hukunta masu laifi.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama mutane 14 cikin wadanda suka kashe matafiyan Arewa a jihar Edo. An tura jami'i jihar Edo domin tabbatar da kama su.
Gwamnonin Arewa karkashin jagorancin Gwamna Muhammad Inuwa Yahaya sun yi Allah-wadai da kisan matafiya a Edo, suna cewa wannan abin takaici ne da ya sabawa doka.
Gwamna Monday Okpebholo ya yi Allah wadai da kisan ƴan Arewa a garin Uromo na jihar Edo, ya ba da umarnin gudanar da bincike don hukunta mau hannu.
Yayin da ake shirye-shirye da murnar ƙaramar sallah, a kan samu waɗanda kw aikata kuskure da ɗashin sani ko mantuwa, mun tattaro maku kura-kurai 5.
Rahotanni suka ce ana zargin kashe Isuhu Yellow wata alama ce ta rikicin da ke tsakanin Aleru da Gide, wanda ke haddasa tashin hankali da asarar rayuka a Zamfara.
Fadar mai alfarma sarkin musulmi ta ba wasu matasa masu yi wa ƙasa hidima kyautar talabijin na bango watau Plasma da N100,000 bisa kyawawan halayensu.
Arewa
Samu kari