Arewa
Yayin da ake shirin yi wa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan kiranye, INEC ta gudanar da taro kan lamarin bayan fiye da masu zabe 250,000 sun sa hannu kan bukatar hakan.
Gwamna Muhammadu inuwa Yahaya ya nada Baffan sarki, Alhaji Bappah Ibrahim Mohammed a matsayin sabon Hakimin Masarautar Gombe, mataimakin gwamna ya kai masa takarda.
Gwamna Alia na jihar Benuwai ya yi fatali da masu kiraye-kirayen a ayyana dojar ta ɓaci kamar yadda aka yi a jihar Ribas saboda abubuwan da ke faruwa.
Tsohon ministan matasa na kasa, Solomon Dalung ya ce Remi Tinubu na bi Kiristocin Arewa tana cewa Musulman Arewa sun juya baya ga Bola Tinubu kan 2027.
'Dan shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu watau Seyi ya gamu da tangarɗa da matasa suka dakawa motar kayan abincin da zai rabawa jama'a wawa a jihar Gombe.
Sanata Barau Jibrin ya fitar da adadin matasan da suka nemi tallafin shirin noma da za a raba N1m zuwa N5m. Za a tantance matasan da suka nemi tallafin.
Kakakin ‘yan sandan jihar Taraba, Abdullahi Usman, ya rasu da safiyar Lahadi. An shirya jana’izarsa da karfe 2 na rana a makabartar ‘yan sanda Jalingo.
Zafin rana ya haddasa cinikin ORS a Kano yayin azumi. Jama’a na amfani da shi don hana gajiya, amma likitoci sun gargadi cewa yawan shansa na iya haddasa matsaloli.
Abubuwa sun fara daukar sabon salo a rigimar sarauta a Kano bayan Aminu Ado Bayero ya shirya hawan salla bayan gwamnatin jihar Kano ta fitar da sanarwa kan haka.
Arewa
Samu kari