Arewa
Wani matashi mai tallan Goro ya bayyana a fili yadda sanya kwat yake burgeshi. Hakan ya sanyashi sayen kwat yake sakawa kamar zai tafi ofis ya kama hanyar kasuw
Majiyoyi daga jam'iyyar APC mai mulki sun nuna cewa tsohon gwamnan Lagas, Bola Tinubu na da goyon bayan gwamnonin arewa 3 gabannin zaben shugaban kasa na 2023.
Gwamna Zulum ya yi wa masu 'yan gudun hijira a yankin Munguno ruwan kudi da kayan abinci. Gwamna ya zabi raba kudi ga mutanen da suka rasa harkoki kasuwancinsu.
Yan sanda a babban birnin tarayya, Abuja, sun kama wani mutumi mai sana'ar kafinta da zargin yana bata sunan tsohon ministan Najeriya, Mr. Femi Fani Kayode.
Sanata Shehu Sani ya caccaki shawarin Asiwaju Bola Tinubu na daukar sojoji miliyan 50. Sani yace ta yaya za a biya sama da sojoji miliyan 50 albashi a yanzu.
Gwamnonin Arewa sun taya Bola Ahmed Tinubu murnar cika shekaru 69 da tara a duniya. Kungiyar gwamnonin Arewa ne ta fidda sanarwar taya murnan ranar Litinin.
Bola Ahmad Tinubu, shugaban jam'iyya mai ci ta APC ya yaba da yadda jihar Kano take. Ya ce jihar ta Kano ita ce jiha da ta fi kowace jiha zaman lafiya a ra'ayin
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya gargadi masu kira ga raba Najeriya da su sake tunani. Yace ba raba kasar bane aiki, suna bukatar Visa don zuwa Kano.
Gwamna Ganduje ya bukaci 'yan Najeriya da su koma ga Allah matukar ana son Najeriya ta ci gaba. Ganduje ya fadi haka ne a wani taron da ya gudana a jihar Kano.
Arewa
Samu kari