Arewa
Ummi Zee-Zee ta bayyana cewa, da ranta tukuna ba ta mutu ba. Ta ce ta yi dogon suma ne sakamakaon wani rashin lafiya dake damunta na damuwa. Ta bada hakuri.
Hukumar JAMB, ta zargi jami'ar Abuja da ba da guraben shiga ga dalibai ba bisa ka'ida ba. Hukumar ta kuma shawarci dalibai da su gujewa irin wannan barnar.
Gwamnatin jihar Kano ta garkame bankin GT saboda kin biyan haraji ga jihar ta Kano. Jihar Kano ta bukaci wasu takardu da kuma kudin haraji da bankin ya ki biya.
Bishop Mathew Kukah ya bayyana cewa, yana ci gaba da addu'ar Allah yasa watarana Musulmai su ginawa Kiristoci Coci. Ya kuma kirayi gwamnati da ta karfafa zaman
Tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan ya bayyana cewa, bai kamata a ce kotu ke da hakkin tantance zabe ba, ya kamata kuri'ar talakawa ta tantance.
Gwamnan jihar Borno Zulum ya ziyarci shugaban hafsin soji na Najeriya da kuma shugaban sojojin Najeriya. Sun tattauna kan hare-haren Boko Haram a fadin jihar.
Wasu fusatattun mazauna a jihar Katsina sun kashe tare da kone wasu 'yan bindiga kurmus har lahira. 'Yan bindigan sun kai hari ne suka hadu da gamon ajalinsu.
Dr Pantami ya mai da martani mai zafi kan labarin da akla wallafa akansa cewa yana da hannu a Boko Haram. Ya karyata ya kuma yi ishara ga karatunsa na baya shek
Wata kungiyar Fulani ta yi kira ga gwamnatin Buhari ta kame Sunday Igboho bisa aikata ta'adanci kan jama'ar Fulani a wasu yankunan Yarbawa na kudu maso gabas.
Arewa
Samu kari