Arewa
Gwamnan jihar Yobe ya gana da shugaban hafsoshin soji kan matsalar tsaro dake addabar jihar a 'yan kwanakin nan. Sun zauna don samar da mafita ga matsalar tsaro
'Yan bindiga sun yi awon gaba da mutane 35 tare da raunata daya hade da sace wasu shanu a wani yankin jihar Neja. Al'umomin yankin sun bayyana kokensu kan lamar
A wani sabon hari, 'yan bindiga sun sake kai hari wani yankin jihar Kaduna, in da suka yi awon gaba da mutane da dama suka hallaka likita. Lamarin ya faru yau
'Yan kungiyar ISWAP da sojojin Najeriya na ci gaba da luguden wuta a yankin Geidam dake jihar Yobe. An ruwaito cewa, a halin yanzu sojojin da 'yan ta'addan suna
Gwamnatin jihar Zamfara ta umarci dakatar da sayar da kayayyakin man fetur a wasu sassan jihar. An kuma umarci jami'an tsaro da su tabbatar an dokar da aka kafa
Gwamnan jihar Zamfara ya tunzura matuka game da ayyukan 'yan bindiga a fadin jihar. Ya bayyana cewa, yanzu kam ya isa, ya basu kwanaki 4 su miki wuya nan take.
Sanata Shehu Sani ya bayyana matukar damuwarsa ga yadda 'yan bindiga suka hallaka gomman mutane a jihar Zamfara ba gaira ba dalili. Ya bayyana hakan ya fi na Ye
Gwamnatin Buhari ya bayyana dalilan da suka sa aka gagara magance matsalaolin 'yan bindiga a kasar. Akume ne ya bayyana haka a wani taron kaddamar da littafi.
Gwamnatin jihar Bauchi ta koka kan yadda manhajar biyan albashin jihar ta samu matsalar da aka sanya magudi wajen biyan albashin ma'aikata a fadin jihar ta Bauc
Arewa
Samu kari