Arewa
Shugaban kungiyar Shi'a a Najeriya da ke tsare na tsawon shekaru, ya yi rabon kayayyakin abinci ga mabukata a kasar duk da cewa yana garkame a gidan yari..
A wani sabon rikicin da ya balle na kabilanci a jihar Gombe, an kone gidaje akalla 50 a yankin Nyuwar na Jessu dake jihar ta Gombe. 'Yan bindiga sun kone gidaje
Wani kwamishina a jihar Katsina ya ba da tallafin kudade da sukakai N23m ga mutanen wasu kananan hukumomi na jihar ta Katsina a matsayin tallafin Ramadana.
'Yan bindiga sun sheke dan sanda dogarin da ke tare da shugaban karamar hukumar Takum a jihar Taraba. 'Yan bindigan sun budewa motar shugaban karamar hukumar wu
Shugaban majalisar dattijai ya bukaci 'yan Najeriya da su sanya shugabanni a addu'o'in Ramadana. Ya bayyana haka ne a taron kaddamar da aikin masallaci a Yobe.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum ya raba kayayyakin abinci da kudade ga iyalai da dama a garin Mafa da jihar Borno a jiya Asabar. Ya kuma ziyarci wasu ayyuka
Kungiyar fafutuka ta Bring Back Our Girls ta bayyana sunayen 'yan matan Chibok da aka sace wadanda har yanzu ke hannun'yan ta'addan Boko Haram tsawon shekaru.
Jihar Adamawa ta dakatar da albashin malaman makaranta sama da 2,000 da ta ke zargin na bogi ne biyo bayan wani tsarin tantance malamai da jihar ta gudanar.
Ministar Mata a Najeriya ta bayyana halin da a yanzu wasu daga cikin 'yan matan Chibok da aka sako suke ciki. A cewarta da yaw daga cikinsu suna karatun a jami'
Arewa
Samu kari