Arewa
Majalisar Dattawan Najeriya ta nemi ganawa da shugaba Muhammadu Buhari domin a yi wa lamarin tsaro kai a fadin kasar. Dattawan sun koka kan yadda tsaro ya baci.
Mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo ya bayyana matakin gwamnatin tarayya na sake fasalin tsaron kasar. Ya bayyana cewa, matsalolin kasar nan gaba zasu kau.
Gwamnatin jihar Neja ta yi nasarar kame wasu bata-gari da ke kai wa 'yan Boko Haram bayanai kan tsaro da sojojin Najeriya. An kame mutum tara ciki har da likita
Gwamna Aminu Masari na Katsina ya shaida cewa, Najeriya na fuskantar matsaloli ne a matsayin wata alama ta zuwan ci gaba. Yace za ji dadi da hakan da yardar All
Shugaba Muhammadu Buhari ya gana da gwamnan jihar Borno a daren ranar Litinin don tattauna mafita kan matsalolin tsaro da sauran batutuwan da suka shafi kasa.
Biyo bayan zarge-zargen da ake yiwa Dr Pantami da goyon bayan ta'addanci, Sheikh Gumi ya bayyana ra'ayinsa game da Ministan. Yace kada 'yan Najeriya su yarda.
Gwamnan jihar Neja ya gargadi gwamnatin tarayya cewa, saura kiris 'yan Boko Haram su shiga babban birnin tarayya Abuja. Ya ce tafiya mara nisa tsakaninsu da Abu
Malamin addinin Islama daga jihar Kano ya bayyana cewa, Haramun ne yin kasuwancin Bitcoin duba da wasu hujjoji da ya bayyana da suka sa abin ya zama haramun.
'Yan bindiga sun hallaka wani DPO tare da jami'ansa 8 dake masa rakiya a wani dauki da rundunar ta kai in da aka kai hari a jihar Kebbi. An nemi taimakon soji.
Arewa
Samu kari