Arewa
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa, ba za ta kara farashin man fetur nan kusa ba. Gwamnatin tana martani ne ga shawarin gwamnonin Najeriya da suka bukaci a kara.
'Yan ta'addan ISWAP ta fitar da jerin sunayen kwamandojin kungiyar Boko Haram da ta kame yayin da suka kai hari mafakar kungiyar ta Boko Haram a cikin makon nan
Tsohon dan takarar shugaban kasa a Najeriya, Adamu Garba ya bayyana yadda ya ji sakamakon mutuwar dan ta'adda Shekau. Ya ce wannan darasi ne ga Kanu da Igboho.
Jami'an kwastam sun yi nasarar kame wata motar kamfanin Dangote makare da buhunan haramtacciyar shinkafa 'yar kasar waje. Tuni aka kame buhuna 600 a motar.
Kungiyar kwadago ta Najeriya ta dakatar da yajin aikin da take yi a jihar Kaduna biyo bayan yanke shawarar da shugaban kungiyar da mambobinta suka yi. Ya bayyan
Kamfanin rarraba wutan lantarki na jihar Kaduna ya nemi gafarar jama'ar jihar Kaduna biyo bayan kwanaki hudu babu wutan lantarki a fadin jihar. Ya ce a yi hakur
Rahoto ya bayyana irin asabar da gwamnatin jihar Kaduna ta tafka sakamakon zanga-zangar da NLC ta shiga a makon nan. Zanga-zangar ta taba fannonin kasuwanci.
Kungiyar Tuntuɓa ta Arewa, ACF, a jiya Litinin, ta goyi bayan matakin da gwamnonin kudu suka ɗauka na hana kiwo a fili a jihohinsu 17, Daily Trust ta ruwaito.
Shugaba Muhammadu Buhari ya sake tura bukatar karbo bashin kasashen waje na makudan kudade. Tuni majalisar dattawa ta fara zama kan batun na bashi a yau Talata.
Arewa
Samu kari